
Wannan wata bayerabiyace a jihar Ekiti da ta dauki hankula inda ta bayyana cewa, an bata Naira dubu 15 inda ta yi zabe.
A karshen makon da ya gabata ne dai aka gudanar da zaben gwamna a jihar ta Ekiti wanda aka yi zarge-zargen cewa an tafka magudi a cikinsa.
“https://x.com/i/status/2068766165883900332