Friday, June 26
Shadow

Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda wata bayerabiya ke ta murna akan wai an bata dubu 15 ta yi zabe a jihar Ekiti

Wannan wata bayerabiyace a jihar Ekiti da ta dauki hankula inda ta bayyana cewa, an bata Naira dubu 15 inda ta yi zabe.

A karshen makon da ya gabata ne dai aka gudanar da zaben gwamna a jihar ta Ekiti wanda aka yi zarge-zargen cewa an tafka magudi a cikinsa.

https://x.com/i/status/2068766165883900332

Karanta Wannan  Hedikwatar Tsaro Ta Kasa Ta Yi Wa Babban Soja MS Adamu Gayyatar Gaggawa Domin Ya Zo Ya Yi Bayanin Dalilinsa Na Azabtar Da Soja Abbas Har Na Tsawon Shekaru Shida

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *