Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda kowa ya tsere gida aka daina bude shaguna a garin Maraban Jos kowa na tsoron kar a kamashi ace yana da hannu a abinda akawa Malamar Islamiyya

Bidiyo ya bayyana yanda mutane a garin Maraban Jos dake Jihar Kaduna suka daina zirga-zirga.

An kulle shaguna da guraren hada-hada inda kowa ke tsoron kada a kamashi ace yana da hannu a abinda akawa malamar Islamiyya.

Wani dan garin yayi Bidiyo inda yake cewa yanzu menene amfanin wannan abu da suka yi?

Karanta Wannan  An kàshè mutane 20 a sabbin hàrè-hàrèn da aka kai jihar Filato

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *