Saturday, July 4
Shadow

Kalli Bidiyon Tonon Silili: An jiyo Isa Ashiru dan takarar gwamna na jam’iyyar ADC a jihar Kaduna yana zagin Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Wata murya data bayyana a kafafen sada zumunta wadda aka bayyana cewa ta dan takarar Gwamnan jihar Kaduna ne Karkashin jam’iyyar ADC, Isa Ashiru an ji yana murna da kama Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.

Sannan ya bayyana cewa bai yafewa El-Rufai din ba kuma kamun da aka masa, Sakamakon abinda ya musu ne ya fara gani tun a Duniya kamin aje Lahira.

Ya bayyana cewa shi dama neman takara ce ta kaishi jam’iyyar ADC.

Karanta Wannan  Kai Duniya: Yanda na kama Mahaifiyata da Mijina suna Alfasha

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *