Tuesday, July 14
Shadow

Kalli Bidiyon: Ban yadda Allah yace a aika wanda ya bar musulunci Kiyama ba hakanan ban yadda Allah na saukar da bala’i daga sama ba>>Inji Mawaki Soja Boy

Tauraron mawakin Hausa, Soja Boy ya bayyana cewa, bai yadda Allah ne yace duk wanda ya bar Musulunci ba a aikashi kiyama ba.

Yace hakanan bai yadda Allah ne ke saukar da bala’i ba.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a TiktokLive.

Soja Boy yace Malaman Najeriya ba daidai suke fassara Qur’ani ba.

Karanta Wannan  An Kkàshè tsohon shugaban karamar hukuma da wasu mutane 6 Bayan da rikicin siyasa ya barke tsakanin APC da PDP

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *