
Wannan hotunan bangaren da aka kammala ne na titin jirgin kasan da ya tashi daga Kano, zuwa Katsina zuwa Maradi dake Jamhuriyar Nijar.
Titin Jirgin kasan wanda tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya fara yana ci gaba da gudana.



Wannan hotunan bangaren da aka kammala ne na titin jirgin kasan da ya tashi daga Kano, zuwa Katsina zuwa Maradi dake Jamhuriyar Nijar.
Titin Jirgin kasan wanda tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya fara yana ci gaba da gudana.

