Wednesday, August 26
Shadow

Kalli Hotunan Bangaren da aka kammala na titin Jirgin kasan da zai tafi daga Kano zuwa Katsina zuwa Maradi dake Jamhuriyar Nijar

Wannan hotunan bangaren da aka kammala ne na titin jirgin kasan da ya tashi daga Kano, zuwa Katsina zuwa Maradi dake Jamhuriyar Nijar.

Titin Jirgin kasan wanda tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya fara yana ci gaba da gudana.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: A karshe dai Tauraruwar fina-finan Hausa, Khadija MaiNumfashi ta fito daga hannun 'yansanda inda tace fhadanta da Marwat ya kare

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *