
Malamai su daina Magamar cewa iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) na whuta ba ruwansu da wannan.
Amma abinda ke bayyane shine kada kai musu Istigfari, kada ka musu addu’a.
Idan aka samu Limamin da yawa iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) addu’a, to ba’a yin sallah a bayanshi, saboda babin shirka ba wasa bane
Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi