Saturday, May 17
Shadow

‘Yansanda a jihar Anambra sun kashe daya daga cikin ‘yan IPOB da suka tursasa mutane su zauna a gida

‘Yansanda sun kashe daya daga cikin masu tursasawa mutane zama a gida.

An yi bata kashine tsakanin ‘yansandan da mutanen wanda aka kashe daya, sauran suka tsere.

Hukumar ‘yansandan tace lamarin ya farune ranar 30 ga watan Mayu.

Kuma ta kwace Bindiga kirar gida daga hannun daya daga cikin ‘yan ta’addan inda sauran suka tsere, kamar yanda kakakin ‘yansandan jihar, SP Tochukwu Ikenga ya tabbatar.

Karanta Wannan  Mugunta ko cin Amana? Ji yanda shugaban wani kauye a jihar Katsina ya karbi cin hancin Naira dubu dari bakwai(700,000) ya amince aka kaiwa mutanen kauyensa hari har aka kash-she 30

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *