Friday, December 12
Shadow

Kalli Bidiyo yanda dandazon matasa sukawa tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello tarbar girma bayan da EFCC ta sakoshi kan zargin satar Biliyan 80

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello ya koma mahaifarsa, Okene, Jihar Kogi bayan da EFCC suka sakeshi kan zargin da ake masa na satar makudan kudade.

Dandazon matasa magoya bayansa ne suka taru inda suka masa barka da dawowa.

Karanta Wannan  Da Duminsa: A karshe dai Shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga mukaminsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *