Saturday, May 17
Shadow

Tsananin zafi na ci gaba da kashe mutane a Indiya

Rahotanni na cewa an samu mutuwar mutane da dama sakamakon tsananin zafi a Indiya. Hukumomin jihohin gabashin ƙasar, Odisha da Bihar sun ce mutane 15 ne suka rasu a ranar Alhamis, kuma suna ci gaba da bincike kan lamarin.

An haramtawa ma’aikata zirga-zirga a tsakiyar rana.

Ana hasashen cewa za a ci gaba da fuskantar tsananin zafi a gabashi yayin da ake hasashen za a samu sauƙin zafin a Arewa maso Yamma da kuma tsakiyar Indiya.

Karanta Wannan  HOTUNA: Yadda Ruwan Sama Ďa Iska Mai Ķarf Ya Kwaye Saman Gidaje Da Ajujuwan Makarantu A Karamar Hukumar Mayo Belwa Dake Jihar Adamawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *