Friday, December 5
Shadow

An kama malamar makaranta bayan da ta ddaki dalibarta me shekaru 3

Wata malamar Makaranta ta shiga hannun hukuma bayan data daki dalibarta me shekaru 3 saboda ta kasa rubuta lamba 6.

Lamarin ya farune a makarantar Christ-Mitots School dake Ikorodu, Legas.

Bidiyo ya bayyana yanda malamar ta rika dukan dalibartata Abayomi Micheal me shekaru 3.

Hakan ya jawo Allah wadai wanda yayi sanadiyyar kama malamar.

Kalli Bidiyon anan

Tuni Hukumar ‘yansandan Najeriya ta tabbatar da kama matar inda sukace za’a tabbatar da an yi adalci wajan hukuntata.

Karanta Wannan  'Yan majalisar Tarayya sun nemi Kotu ta tursasa Gwamnonin PDP su biyasu Naira Biliyan 1 saboda gwamnonin sun shigar da karan neman Shugaba Tinubu ya janye dakatarwar da yawa Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *