Friday, December 5
Shadow

Mugunta ko cin Amana? Ji yanda shugaban wani kauye a jihar Katsina ya karbi cin hancin Naira dubu dari bakwai(700,000) ya amince aka kaiwa mutanen kauyensa hari har aka kash-she 30

Gwamnan Jihar Katsina, Dr. Umar Dikko Radda ya bayyana yanda wani shugaban kauye ya karbi Naira dubu dari bakwai ya amince aka kai hari akan kauyenshi wanda yayi sanadiyyar kisan mutane 30.

Gwamnan yace an samu hakanne a Guga dake Bakori.

Ya kara da cewa ba zasu kyale ko wanene aka samu da hannu a harkar ‘yan Bindigar ba.

Saboda rayuwar mutanen jihar tafi ta mutum daya ko wanene shi.

Karanta Wannan  Kalli Hoton matar da aka kama da harsasai 2000 zata kaiwa 'yan Bindiga a jihar Zamfara, da kuma wasu 'yan Boko Haram da suka tuba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *