Friday, December 5
Shadow

A yayin da aka baiwa ‘yan kwallo Najeriya Kyautar Naira Miliyan 150, Tsaffin sojoji sun fito kan tituna suna gangami a biyasu hakkokinsu

Tsaffin sojojin Najeriya sun fito zanga-zanga a yau Litinin dan neman a biyasu hakkokinsh a suke bin Gwamnati.

Taffin sojojin da suka ajiye aiki tsakanin shekarun 2023 zuwa 2024 sun bayyana cewa ba’a musu adalci ba inda suka ce sun shafe shekaru suna aiki amma sun kammala biyan hakkokinsu ya gagara.

Tsaffin sojojin sun gudanar da wannan zanga-zangar ne a ofishin ma’aikatar kudi ta tarayya.

Hakan na zuwane yayin da Gwamnatin tarayya ke rabawa ‘yan kwallo kyautar Miliyoyin Naira da gidaje.

Karanta Wannan  Ma’aikatar Gidaje da Ci Gaban Birane ta Tarayya, ta fara gina gidaje 500 a Jihar Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *