
Wannan wani malami ne da ya rigamu gidan gaskiya yayin da yake tsaka da jawabi a wajan Maulidi.
An ji malam na kalmar Shahada yayin da yake faduwa kasa
Kuma tafiyar kenan.
Muna fatan Allah ya masa Rahama.

Wannan wani malami ne da ya rigamu gidan gaskiya yayin da yake tsaka da jawabi a wajan Maulidi.
An ji malam na kalmar Shahada yayin da yake faduwa kasa
Kuma tafiyar kenan.
Muna fatan Allah ya masa Rahama.