Wednesday, August 19
Shadow

Allah Sarki kalli bidiyon yawabi me sosa Zuciya na Sheik Makari akan Kananan yaran da gwamnatin Tinubu ta kai Kotu

Babban malamin Addinin Islama kuma Limamin masallacin Abuja, Sheikh Makari ya bayyana takaici da kama yaran da gwamnatin Tinubu ta yi ta kai kotu da sunan sun ci amanar kasa.

Babban malamin yace babu inda ake irin haka a Duniya.

Yace zasu dauki nauyin kula da yaran kamin a sakosu sannan kanana daga ciki zasu dauki nauyin karatunsu.

Malamin ya bayyana a wani faifan bidiyo ne a wajan karatu inda aka jishi yana jawabin

Karanta Wannan  Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda ruwa me karfi ya tafi da sojan Najeriya, an yi kokarin tseratar dashi amma abu ya faskara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *