Friday, May 9
Shadow

An min Wahayi cewa nan gaba a saman wata da kuke gani a sama zamu je mu yi zaman taro>>Inji Pastor Enoch Adeboye

Babban Malamin kirista, Pastor Enoch Adeboye ya bayyana cewa, an masa wahayi cewa, nan gaba a saman wata za’a je a gudanar da taron cocinsa.

Faston ya bayyanawa mabiyansa hakane yayin da yake musu wa’azi.

Saidai yace lamarin Allah akwai ban mamaki amma ba lalai bane sai mutane sun yarda ba.

Lamarin dai ya baiwa mutane da yawa, ciki hadda kiristoci mamaki.

Karanta Wannan  HOTUNA: Yadda Ruwan Sama Ďa Iska Mai Ķarf Ya Kwaye Saman Gidaje Da Ajujuwan Makarantu A Karamar Hukumar Mayo Belwa Dake Jihar Adamawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *