Da Duminsa:Kalli Bidiyon yanda matasa suka fito suka ce sai ‘yansanda sun basu Tshàgyèràn Dhàjìn da aka kama sun Shyekye shi a Kano
Rahotanni daga jihar Kano na cewa, an kama wani Tshàgyèràn Dhàjì a Kofar ruwa.
Inda aka wuce dashi Goron Dutse.
Saidai matasa sun fito suna zanga-zanga inda har suka kona taya akan titi suna cewa sai an basu me laifin sun kasheshi
https://twitter.com/SaharaReporters/status/1995533118078324891?t=PGjkecebrY5ZcEMyfpiohw&s=19








