Kalli Bidiyon: Aure nake so kuma wallahi ba da wasa nake ba, duk me sona da gaske yamin magana>>Inji Fatima
Tauraruwar Tiktok me suna Fatima ta bayyana cewa aure take son yi.
Ta bayyana hakane a shafinta ta Tiktok a Bidiyon guda biyu data yi inda a na farko tace aure take so.
Daga baya kuma ta sake fitowa ta jaddada bukatarta.
Tace duk me sonta ya mata DM, inda ta kara da cewa, a garin Kaduna take.
https://www.tiktok.com/@khadeejamuhammed8/video/7627679047144705300?_r=1&_t=ZS-95TIWzXn8fQ








