Friday, July 17
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Saboda shiga Siyasa, Wasun mu an saka musu rana wasu na da samari amma duk sun rabu damu, dan haka muke kiran ‘yan majalisar da mukawa yakin neman zabe su zo su auremu>>Inji Wannan matar

Saboda shiga Siyasa, Wasun mu an saka musu rana wasu na da samari amma duk sun rabu damu, dan haka muke kiran ‘yan majalisar da mukawa yakin neman zabe su zo su auremu>>Inji Wannan matar

Duk Labarai
Wata matashiya ta fito tana bayyana cewa, shiga siyasa da suka yi yasa ana musu kallon 'yan iska. Tace wasunsu an saka musu ranar aure, wasu kuma suna da masoya amma dalilin shiga siyasa sun maneman nasu sun fasa. Tace dan haka suke kira ga 'yan majalisar tarayya da sukawa yakin neman zabe su zo au auresu. https://www.tiktok.com/@hon_abbaji/video/7658382161736764692?_r=1&_t=ZS-97lOp7cKfeD
Kuma Dai: Abinda ke faruwa a Kudu na nema zama ruwan dare a Arewa, wata ta sake bayyana ina ta rike wani da tace sun aikata ma’sha’a amma yaki biyanta kudi

Kuma Dai: Abinda ke faruwa a Kudu na nema zama ruwan dare a Arewa, wata ta sake bayyana ina ta rike wani da tace sun aikata ma’sha’a amma yaki biyanta kudi

Duk Labarai
Wannan wata matashiyace data bayyana tana rike da wani da tace sun aikata abinda bai kamata ba amma yaki biyanta kudinta. Ta rika bayyana sunansa da Abba inda har yake cewa ta daina kiran sunansa. https://www.tiktok.com/@king.227.n/video/7657773505760611605?_r=1&_t=ZS-97lNrB8LAe1
Wata Sabuwa: Dan Gwamnan jihar Anambra, Ozonna Charles Soludo ya zagi mahaifinsa

Wata Sabuwa: Dan Gwamnan jihar Anambra, Ozonna Charles Soludo ya zagi mahaifinsa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, dan gwamnan jihar Anambra, Ozonna Charles Soludo ya zagi mahaifin nasa Ozonna ya hau wata waka inda ake zagin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da Mataimakin shugaban kasar, Kashim Shettima da mahaifinsa, Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo. An ganshi yana rawa yana bi yana rera wakar. Da yawa dai sun yi mamaki inda ake cewa ya kunyata Mahaifin nasa ba kadan ba. https://twitter.com/i/status/2073430642008764897
Kalli Bidiyon: Matashi ya samu yabo sosai saboda yanda ya tsaya gaban Sanata garinsu yake gaya masa cewa bai tsinana musu aikin komai ba

Kalli Bidiyon: Matashi ya samu yabo sosai saboda yanda ya tsaya gaban Sanata garinsu yake gaya masa cewa bai tsinana musu aikin komai ba

Duk Labarai
Wannan wani matashine daga jihar Kebbi da ya tsaya a gaban sanatansu na Yauri, Hon. Garba Musa Maidoki yake gaya masa cewa bai musu aikin komai ba. Yace ko aikin Miliyan 50 sanatan bai yi ba a mazabarsa wanda zasu iya nunawa su ce a zabeshi saboda shi. Yace da yawansu masu yada manufar sanatan a kafafen sada zumunta ba sa iya wallafa abinda sanatan ke yi saboda saidai su yi karya. https://twitter.com/i/status/2073334098806907385
Kalli Bidiyon Tonon Silili: An jiyo Isa Ashiru dan takarar gwamna na jam’iyyar ADC a jihar Kaduna yana zagin Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Kalli Bidiyon Tonon Silili: An jiyo Isa Ashiru dan takarar gwamna na jam’iyyar ADC a jihar Kaduna yana zagin Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Wata murya data bayyana a kafafen sada zumunta wadda aka bayyana cewa ta dan takarar Gwamnan jihar Kaduna ne Karkashin jam'iyyar ADC, Isa Ashiru an ji yana murna da kama Malam Nasiru Ahmad El-Rufai. Sannan ya bayyana cewa bai yafewa El-Rufai din ba kuma kamun da aka masa, Sakamakon abinda ya musu ne ya fara gani tun a Duniya kamin aje Lahira. Ya bayyana cewa shi dama neman takara ce ta kaishi jam'iyyar ADC. https://twitter.com/i/status/2073396042729459943