Kalli Bidiyo: Matashi Garba Maiwada ya zargi Gwamna Zulum da yin dama-dama da Maiduguri ta yanda matasa sai tafiya ci rani suke saboda ba aikin yi a garin
Matashi Garba Maiwada ya gayawa gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum cewa, sun yi dama-dama da garin Maiduguri ta yanda garin a yanzu babu aikin yi.
Matashin yace amma na kusa da gwamnan basa gaya masa gaskiya
Matashin yace ba zasu zabi wani ba wai dan Gwamna Zulum yace a zabeshi, yace ko da kuwa Gwamna Zulum dinne a yanzu ya dawo ba zasu sake zabenshi ba.
https://www.tiktok.com/@garbamaidawa/video/7536889948037795128?_t=ZS-8yq7YYqADTN&_r=1








