Monday, December 15
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da yawa wanda zaka ga sun koma abin tausai a karshen rayuwarsu a lokacin suna tashe sun raina mutane sannan ko ibada basa yi>>Inji Rukayya Dawayya

Da yawa wanda zaka ga sun koma abin tausai a karshen rayuwarsu a lokacin suna tashe sun raina mutane sannan ko ibada basa yi>>Inji Rukayya Dawayya

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rukayya Dawayya ta bayyana cewa, da yawa wanda zaka ga sun koma abin tausai a karshen rayuwarsu lokacin suna tashe sun raina kowa. Rukayya Dawayya ta bayyana hakane a wani Bidiyo data wallafa a shafinta na sada zumunta. Ta fadi hakane bayan da Ummi Nuhu ta bayyana gwanin ban tausai inda yanzu haka an fara tara mata kudi dan ta kula da kanta. Da yawa dai sun ce Rukayya Dawayya da Ummi Nuhu take. https://vm.tiktok.com/ZMScu34tM
Kalli Hotuna ALLAH SARKI: Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba

Kalli Hotuna ALLAH SARKI: Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba

Duk Labarai
Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba Allah Ya gafartawa Muhammadu Buhari. ALLAH SARKI: Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba Allah Ya gafartawa Muhammadu Buhari. ALLAH SARKI: Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba Allah Ya gafartawa Muhammadu Buhari.
Dama ita harkar fim haka take, ba’a gamata Lafiya>>Inji Aminu J. Town

Dama ita harkar fim haka take, ba’a gamata Lafiya>>Inji Aminu J. Town

Duk Labarai
Mawaki, Aminu J. Town ya bayyana cewa, Haka harkar fim take ba'a gama ta lafiya. Ya bayyana hakane a wani podcast da aka yi dashi inda yace ko dai mutum yayi mutuwar wulakanci ko kuma a zo ana nema mai taimako haka 'yan fim ke karewa. Hakan na zuwane bayan dambarwar tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu wadda ta bayyana a shirin Gabon Show abin tausai Tuni dai har an fara taimakawa Ummi Nuhu ganin halin data tsinci kanta. https://www.tiktok.com/@y_america1/video/7531529657653497094?_t=ZM-8yO1kBcgCTW&_r=1
Na yi amanna dari bisa dari Tinubu ne zai sake cin zabe a 2027, saboda babu wani dan takara me karfi da zai iya kayar dashi daga ADC>>Inji Sanata Shehu Sani

Na yi amanna dari bisa dari Tinubu ne zai sake cin zabe a 2027, saboda babu wani dan takara me karfi da zai iya kayar dashi daga ADC>>Inji Sanata Shehu Sani

Duk Labarai
Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa, yayi imani dari bisa dari Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ne zai sake cin zabe a shekarar 2027. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. Shehu Sani yace har yanzu babu wani dan takara da ya gani me karfi da zai iya mayar da shugaban kasar a Yanzu. Yace yawanci yanzu ana kuka da Tinubu ne saboda cire tallafin man fetur amma an baiwa gwamnoni suna aiki ne saidai mutane na yabon Gwamnonin tare da mantawa cewa, shugaban kasa ne ya basu kudin. Yace kuma siyasar 2027 mutane zasu bi ra'ayin 'yan siyasa na kusa dasu ne wajan zabe.
Allah Sarki Kalli Bidiyo: Yanda kabarin shugaba Buhari ke ci gaba da samun kulawa, kulkun sai kara sabuntashi ake

Allah Sarki Kalli Bidiyo: Yanda kabarin shugaba Buhari ke ci gaba da samun kulawa, kulkun sai kara sabuntashi ake

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga Daura na cewa, ana ci gaba da baiwa Kabarin Marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari kulawa. A ranar da aka binne tsohon shugaban kasar, Kasa ce kadai aka gani akan kabarin nashi. https://www.tiktok.com/@jkdmedia_/video/7527420778460089606?_t=ZM-8yNbo9lW60U&_r=1 Saidai a yayin da mutane ke ci gaba da zuwa gaisuwa, an ga an kara sabuntashi an dan daga ginin. https://www.tiktok.com/@madugunkatsinawa/video/7528924897020513542?_t=ZM-8yNbrvzPQsK&...
Kalli Bidiyo: Ana musayar kalamai tsakanin Shaikh Khalid, Digital Imam da Izalar Jos, Dan Malamin ya fito yace Iazalar Jos sun nemi Raba mahaifinsu da Duniya

Kalli Bidiyo: Ana musayar kalamai tsakanin Shaikh Khalid, Digital Imam da Izalar Jos, Dan Malamin ya fito yace Iazalar Jos sun nemi Raba mahaifinsu da Duniya

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Nura Khalid ya fito yayi raddi ga 'yan Izala musamman na Jos. Yace suna wa har matattu Kazafi. Malam ya kawo misalai a karatunsa inda yace wai sunce lokacin da za'a bashi limanci a Abuja, sai da aka kira surukinsa amma ya bayar da shaida mara kyau akansa. https://www.tiktok.com/@digital_imaam/video/7531399684942777605?_t=ZM-8yNZaoMyMez&_r=1 Kalli Bidiyon anan https://www.tiktok.com/@digital_imaam/video/7531700506448678200?_t=ZM-8yNXiK29AX8&_r=1 Hakanan dan Malamin ma ya fito yayi raddi ga Izalar Jos inda yace a baya har so suka yi su kashe mahaifin nasu Sheikh Nura Khalid. Yace amma ya tsallake rijiya da baya. https://www.tiktok.com/@digital_imaam/video/7531391032051715333?_t=ZM-8yNZXQ15Tku&_r=1
Yayin da su Maryam Labarina ke cewa ba zasu yiwa miji Wanke-Wanke da girki ba, Sai ga matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu a dakin girki

Yayin da su Maryam Labarina ke cewa ba zasu yiwa miji Wanke-Wanke da girki ba, Sai ga matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu a dakin girki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Bidiyon su Tauraruwar fina-finan Labarina, Maryam Labarina ya watsu sosai inda aka ji ta tana cewa ba zatawa mijinta wanke-wanke ba. Bayan faruwar hakan ne, kwatsam jiya, sai ga matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu a dakin girki tana kallon wasan 'yan matan 'yan kwallon Najeriya, Super Falcons. A yanzu dai itace mace ta daya a Najeriya gata kuma a dakin girki. Da yawa sun ce magana kare.
Wike Yace Hadakar ADC bata da Amfani inda yayi kira ga ‘yan Najeriya su yi watsi da ita

Wike Yace Hadakar ADC bata da Amfani inda yayi kira ga ‘yan Najeriya su yi watsi da ita

Duk Labarai
Kuyi watsi da jam'iyyar ƙawance ta ADC - Wike ya roƙi ƴan Najeriya Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya roƙi ƴan Najeriya su yi watsi da jam'iyyar ƙawance ta ADC a yunƙurin ta na dunƙulewa domin yin takara a zaɓen 2027. Ya ce wannan haɗin gwiwar ba shi da wani amfani domin PDP ce kaɗai jam’iyyar da za ta iya ƙalubalantar APC a zaɓen 2027 Me zaku ce?