Kotun daukaka kara ta dakatar da shirin kwacewa tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele kadarorinsa inda tace kudin da yake dasu zasu iya sayen kadarorin
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false}
Kotun daukaka kara ta dakatar da hukuncin kotun baya na kwace wasu kadarorij tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele.
A ranar April 9, 2025 ne kotun ta yanke wanan hukunci inda tace kadarorin da aka kwace a baya na Emefiele wadanda suka hada da gidaje da filaye a Legas da jihar Delta kudaden da yake dasu ta hanyar halal zai iya siyen fiye da wadannan kadarorin.
A ranar November 1, 2024 ne Babbar kotu a Legas ta kwace kadarorin na Emefiele ...








