Saturday, December 20
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon yanda dansandan Najeriya ya harbe Dalibin dake kan hanyar zuwa rubuta WAEC ya mùtù

Kalli Bidiyon yanda dansandan Najeriya ya harbe Dalibin dake kan hanyar zuwa rubuta WAEC ya mùtù

Duk Labarai
Ana zargin dansandan Najeriya da harbin dalibin dake kan hanyar zuwa rubuta jarabawar WAEC inda dalibin ya mutu. Lamarin ya faru a jihar Oyo. Mahaifin yaronne yake tuka mota inda yayi aron hannu sai aka yi rashin sa'a ya hadu da hukumar kula da hadurra ta jihar me suna, OYTMA. Da aka tsayar dashi sai yaki tsayawa ashe 'yansanda na kusa inda suka kara mai mota nan ma yaki tsayawa sai suka yi zuga suka bishi. https://twitter.com/OurFavOnlineDoc/status/1925080799910490117?t=m8uYTW_Yg7509vo6kNenNw&s=19 https://twitter.com/OurFavOnlineDoc/status/1925080799910490117?t=m8uYTW_Yg7509vo6kNenNw&s=19 Anan ne daya daga cikin 'yansandan yayi kokarin harbin tayar motar inda harsashin ya kuskure ya harbi dan me motar, Kehinde Alade me shekaru 14. An garzaya dashi Asibiti ...
DA ƊUMI-ƊUMI: Tun jiya da Safe ba a ga Hamdiyya ba – Inji Lauyanta Abba Hikima.

DA ƊUMI-ƊUMI: Tun jiya da Safe ba a ga Hamdiyya ba – Inji Lauyanta Abba Hikima.

Duk Labarai
DA ƊUMI-ƊUMI: Tun jiya da Safe ba a ga Hamdiyya ba - Inji Lauyanta Abba Hikima. Tun jiya da karfe 10 na safe ba a ga Hamdiyya ba. Ta fita siyan kayan abinci a cikin garin Sokoto har yanzu ba duriyar ta. Mun sanar da ‘yan sandan Sokoto tun tuni. YANZU-YANZU: An Sace Ƴar Gwagwarmaya Hamdiya Sidi Dake Rikici da Gwamnatin Sokoto Da Sanyin Safiyar yau rahotanni dake fitowa daga jihar Sokoto ta bakin Lauyanta Barr Abba Hikima ya bayyana a shafinsa yana mai cewa Tun jiya da karfe 10 na safe ba a ga Hamdiyya ba. Tun lokacin Ta fita siyan kayan abinci a cikin garin Sokoto har yanzu ba duriyar ta. Mun sanar da ‘yan sandan Sokoto tun tuni, Inji lauyan na ta. Hamdiyya Sidi Sharif dai na fuskantar Shari'a tsakaninta da gwamnatin jihar Sokoto bisa zargin kazafi ga gwamnati da Gwamn...
Kasar Israyla na shirin Afkawa kasar Ìran da yaki

Kasar Israyla na shirin Afkawa kasar Ìran da yaki

Duk Labarai
Rahotanni sun ce kasar Israela ta shirya tsaf dan Afkawa kasar Iran da Yaki. Rahoton yace kasar ta Israela ta shirya makamanta wanda zata cillawa tashar Nukiliya ta kasar Iran. Hakan na zuwane a yayin da ake tsaka da tattaunawar sulhu kan shirin makamin Nokiliya na kasar Iran. Saidai dama kasar ta Iran na ta barazanar ficewa daga tattaunawar muddin Amurka bata mutunta ta ba.
Matata Ba Ta Da Wata Alaka Da Ado Aliero, Kuma Ta Fi Shekaru Takwas Ba Ta Zo Nijeriya Ba Tana Saudiyya, Inji Mijin Matar Da Jami’an Tsaro Suka Kama A Matsayin Matar Dàn Bìndiğa Ado Aleiro

Matata Ba Ta Da Wata Alaka Da Ado Aliero, Kuma Ta Fi Shekaru Takwas Ba Ta Zo Nijeriya Ba Tana Saudiyya, Inji Mijin Matar Da Jami’an Tsaro Suka Kama A Matsayin Matar Dàn Bìndiğa Ado Aleiro

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matata Ba Ta Da Wata Alaka Da Ado Aliero, Kuma Ta Fi Shekaru Takwas Ba Ta Zo Nijeriya Ba Tana Saudiyya, Inji Mijin Matar Da Jami'an Tsaro Suka Kama A Matsayin Matar Dàn Bìndiğa Ado Aleiro
Gwamnati tace zata siyar da gidajen da ta Kwace daga hannun tsohon Gwamnan baban bankin Najeriya, CBN

Gwamnati tace zata siyar da gidajen da ta Kwace daga hannun tsohon Gwamnan baban bankin Najeriya, CBN

Duk Labarai
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin sayar da gidaje 753 data kwace daga hannun tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele Hakan na kunshene a cikin sanarwar da wakilin hukumar kula da gidaje ta Abuja, Salisu Haiba ya fitar a ranar Talata. Ya bayyana cewa, sun karbi gidajen guda 753 daga hannun EFCC. Yace mutane za'a sayarwa da gudajen.
Hajji 2025: Rukunin Farko Na Maniyyatan Jihar Borno Sun Tashi Zuwa Ƙasa Mai Tsarki

Hajji 2025: Rukunin Farko Na Maniyyatan Jihar Borno Sun Tashi Zuwa Ƙasa Mai Tsarki

Duk Labarai
Mataimakin gwamnan Jihar Borno, Dakta Umar Kadafur, tare da shugaban kwamitin aikin Hajji na Jihar Borno, Sanata Kaka Shehu Lawan, SAN, sun gabatar da jawabin bankwana ga rukunin farko na alhazan Jihar Borno da suka tashi zuwa ƙasa mai tsarki domin gudanar da Hajjin 2025, jiya, a filin sauka da tashin jiragen sama na ƙasa da ƙasa da ke birnin Maiduguri. Cikin jawabin da suka gabatar, Sanata Kaka da Dakta Kadafur da sauran membobin kwamitin sun yi wa maniyyatan fatan sauka lafiya da gudanar da aikin Hajji lafiya cikin nasara. Sun kuma buƙaci maniyyatan da su yi amfani da lokacin wajen gudanar da addu’ar zaman lafiya da ci gaba ga Jihar Borno da Najeriya. A cewar Kadafur, wanda shi ne shugaban kwamitin aikin Hajji na Jihar Borno na shekarar 2025 kana kuma Amirul Hajji, ya ba da tabbaci...
Bidiyo Gwanin Ban Tausai: Muna yin kwanaki 3 bamu ci abinci ba, saida mu sha ruwa>>Inji Wannan Budurwar da ‘yan Uwanta

Bidiyo Gwanin Ban Tausai: Muna yin kwanaki 3 bamu ci abinci ba, saida mu sha ruwa>>Inji Wannan Budurwar da ‘yan Uwanta

Duk Labarai
Wannan wata yarinya ce da 'yan uwanta da mahaifinsu da suke cikin rayuwar kunci inda ko abinci basa iya samu su ci d kyau. Bidiyon su ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga ana hira dasu suna bayyana irin rayuwe kuncin da suke ciki. https://twitter.com/Gumsiwada/status/1924763645277249746?t=Xv-AN4UFlxivOuin8g5_HA&s=19 Da yawa dai sun tausya musu da fatan Allah ya fitar dasu daga cikin halin da suke ciki.
Kalli Bidiyon yanda jirgin saman da shahararren mawakin bàtsà, SojaBoy ke ciki yaki tashi yayin da suke shirin tafiya daga Legas zuwa Abuja, An yi Anyi jirgin yaki tashi

Kalli Bidiyon yanda jirgin saman da shahararren mawakin bàtsà, SojaBoy ke ciki yaki tashi yayin da suke shirin tafiya daga Legas zuwa Abuja, An yi Anyi jirgin yaki tashi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shahararren mawakin Batsa na Arewacin Najeriya, SojaBoy ya bayyana damuwa bayan da jirgin saman da ya hau daga Legas zuwa Abuja yaki Tashi. Ya wallafa Bidiyon faruwar lamarin a shafinsa na sada zumunta inda yace da kyar aka bari suka fito daga cikin jirgin yayin da zafi ya damesu. https://twitter.com/abujastreets/status/1924766263902908532?t=G2RONhiZIZU1dsEHiYL0mA&s=19 Lamarin dai ya dauki hankula inda wasu ke cewa rashin bin doka ne yasa hakan daga bangaren masu safara ...
Duka Sanatocin jihar Osun wanda ‘yan PDP ne sun ce Tinubu zasu marawa baya a zaben 2027

Duka Sanatocin jihar Osun wanda ‘yan PDP ne sun ce Tinubu zasu marawa baya a zaben 2027

Duk Labarai
Sanatocin jihar Osun sun bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zasu marawa baya a zaben shekarar 2027 duk da yake cewa su 'yan PDP ne. Sanatocin sune Senator Kamarudeen Lere Oyewumi, PDP, da kuma Senator Olubiyi Fadeyi Ajagunla, sai kuma Senator Francis Adenigba Fadahunsi. Sun bayyana hakanne a wata sanarwa da suka fitar a babban birnin tarayya Abuja. Sunce suna goyon bayan shugaba Tinubu ne saboda tsare-tsaren sa sun fara bayar da sakamakon da ake so dan farashin kayan abinci yayi kasa sannan kuma an samu ingancin tsaro.