Da Duminsa: Garba Shehu ya fitar da karin bayani kan Buhari, Fadar Tinubu ya fitar da sako
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya rasu ranar Lahadi yana da shekara 82 da haihuwa.
Wata sanarwa da Garba Shehu mai magana da yawunsa ya fitar ta ce Buhari ya rasu a wani asibiti da ke birnin Landan.
Fadar shugaban Najeriya ta ce ya rasu da misalin ƙarfe 4:30 "sakamakon doguwar jinya".
"Shugaban ƙasa ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya tafi Landan domin ya rako gawar Buhari zuwa gida Najeriya," a cewar wata sanarwa daga fadar shugaban ƙasa.
A mak...








