Saturday, March 28
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Malamai A Faɗin Nijeriya Sun Fara Kiraye-Kirayen A Taka Wa Malama Juwairiyya Birki Saboda Salon Wa’azinta Yana Gurɓata Tarbiyya

Malamai A Faɗin Nijeriya Sun Fara Kiraye-Kirayen A Taka Wa Malama Juwairiyya Birki Saboda Salon Wa’azinta Yana Gurɓata Tarbiyya

Duk Labarai
Malamai A Faɗin Nijeriya Sun Fara Kiraye-Kirayen A Taka Wa Malama Juwairiyya Birki Saboda Salon Wa’azinta Yana Gurɓata Tarbiyya. Biyo bayan wa’azozin da ake zarĝiɲ Malama Juwairiyya take gabatarwa masu cike da labarai masu alaƙa da yâɗa fașãḍi da ɓarna cikin al’umma, wasu malamai a Najeriya sun fara kiraye-kirayen a takawa Malama Juwairiyya birki sabøda wa’azinta yana kama da gurɓâta tarbiyyar ƴaƴa mata da matan aure da ƴân mata, inji Malaman kamar yadda Dokin Karfe TV ta ruwaito suna cewa. A cewar ɗaya daga cikin matasan Malaman, Dakta Jamilu Aliyu, "Ke fășiƙâ ce, a gaban maza da mata an haɗa su a wajen Walima ki zo kina cewa wai kawai kuna tafiya sai ga wata azzâkãriɲ namiji na roba ya faɗo daga jakarta kika tsaya kina kallonta. Wannan labarin fa kina bayarwa ne Duniya tana kal...
Ba zamu bari ba, sai mun rama hare-haren da masu ikirarin Jìhàdì suka kawo mana>>Shugaban sojojin Najeriya ya sha Alwashi

Ba zamu bari ba, sai mun rama hare-haren da masu ikirarin Jìhàdì suka kawo mana>>Shugaban sojojin Najeriya ya sha Alwashi

Duk Labarai
Wani Kwamandan Sojojin Najeriya a Arewa maso gabas inda ake fama da karuwar hare-haren 'yan Bindiga na Bòkò Hàràm ya bayyana cewa ba zasu kyale ba, sai sun dauki fansa. A kalla sasanin sojoji 10 ne mayakan Bòkò Hàràm da ÌŚWÀP suka farmawa da hare-haren. Shugaban hedikwatar tsaro ta kasa, Christopher Musa ya bayyanawa sojojin cewa aka kokarin kai musu sabbin makamai kuma za'a magance matsalar ta tsaro inda ya karfafa musu gwiwa yayin ziyarar da ya kaiwa sojojin Borno.
Ban san ta yaya suke iya bacci ba yayin da ‘yan tà’àddà ke kàshè mutane>>Atiku ya koka kan matsalar tsaro, yace shuwagabannin da suka zo bayan mulkinsu shi da Obasanjo ne suka kawo matsalar tsaro

Ban san ta yaya suke iya bacci ba yayin da ‘yan tà’àddà ke kàshè mutane>>Atiku ya koka kan matsalar tsaro, yace shuwagabannin da suka zo bayan mulkinsu shi da Obasanjo ne suka kawo matsalar tsaro

Duk Labarai
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, shuwagabannin Najeriya da suka zo bayan Obasanjo ne ke da Alhakin dawowar Kungiyar Bòkò Hàràm. Ya bayyana hakane a Abuja a yayin ziyarar da wasu 'yan siyasa daga jihar Kogi suka kai masa. Yace kungiyar ta fara bayyanane a shekarar 2002 a jihar Yobe Yace suna sumun labari, Obasanjo ya aika aka kirashi yace mai ya yake ganin za'a bullowa wannan lamari? Sai yace masa a kira shuwagabannin tsaro a basu lokaci su gama da kungiyar, idan suka kasa sai a sauke su a nada wasu. Yace haka kuwa aka yi kuma aka murkushe kungiyar. Yace bayan sun sauka Mulki ne wanda suka hau suka yi sakaci kungiyar ta dawo.
Gwamnati ta bayyana jihohin da suka fi fama da tsadar kayan Abinci a Najeriya, Duba kaga jiharka na ciki?

Gwamnati ta bayyana jihohin da suka fi fama da tsadar kayan Abinci a Najeriya, Duba kaga jiharka na ciki?

Duk Labarai
Hukumar NBS dake kula da kididdigar alkaluma a Najeriya ta fitar da bayanan Alkaluma kasuwanci da kayan Masarufi na watan maris. Hukumar tace alkaluma sun nuna makin farashin kayan masarufi ya tsaya a mataki na kaso 23.71 cikin 100. Hakan na nufin farashin kaya masarufi sun yo kasa idan aka hada da alkaluma baya da aka samu. Saidai Jihohin Enugu, Kebbi, Niger, Benue, Ekiti, Nassarawa, Zamfara, Delta, Gombe, Sokoto, da babban birnin tarayya Abuja, nasu Alkaluman sama suka yi. Rahoton yace wadannan jihohi alkaluansu sun nuna suna da maki 30 cikin 100 na hauhawar farashin kayan masarufi.
Bidiyo: Ya kamata a bar mutanen Najeriya su rike màkàmài dan baiwa kansu kariya>>Ado Doguwa

Bidiyo: Ya kamata a bar mutanen Najeriya su rike màkàmài dan baiwa kansu kariya>>Ado Doguwa

Duk Labarai
Dan majalisar Wakilai daga jihar Kano, Alhassan Ado Doguwa ya nemi a baiwa 'yan Najeriya dama su rike makamai dan baiwa Kansu Kariya. Ya bayyana hakane a farfajiyar majalisar Wakilai inda yace idan jami'an tsaro sun kasa, kamata yayi a baiwa 'yan Najeriya damar kare kansu. https://twitter.com/General_Somto/status/1922760426145620359?t=W744pEzgJuQRYfcSdcw8pg&s=19 A baya dai Tsohon Ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung da Lauya dan fafutuka, Deji Adeyanju, da Janar T.Y Danjuma duk sun nemi a baiwa 'yan Najeriya damar daukar Makamai dan kare kansu
Yaduwar Gurbatacciyar Shinakafa me kisa a Najeriya ta saka fargaba

Yaduwar Gurbatacciyar Shinakafa me kisa a Najeriya ta saka fargaba

Duk Labarai
Hankula sun tashi a jihohin Ogun da Legas saboda farfagandar yaduwar shinkafa me guba dake kisa. 'Yan uwa da dangi sun rika aikawa jina sakonni musamman ta WhatsApp inda ake gargadinsu da cin shinkafa, ana yada cewa, wata mata ce 'yar kasuwa aka kwacewa Shinkafar aka shigo da ita Najeriya inda ita kuma ta yi tsafi kan duk wanda ya ci ya mutu. Rahoton yace masu yada wannan labari sunce har wasu sojoji da jami'an Kwastam sun rasu sanadiyyar wannan shinakafa, kamar yanda Punchng ta ruwaito. Hakanan rahoton yayi ikirarin cewa, Mutane 70 sun mutu sanadiyyar shinkafar. Iyaye har makaranta sun rika bin 'ya'yansu suna gargadin masu abinci kada su sayarwa da 'ya'yansu Abinci. Saidai Tunu hukumomin Kwastam na jihohin Ogun da Legas suka musanta wannan zargi. Sun ce babu wata shinka...