Monday, February 23
Shadow

Author: Bashir Ahmed

WATA SABUWA: Na Rantse Da Kùŕ’anì Zarģìn Da Ďan Bèllo Ýa Yi Wà Shèik Balà Lau Gaskiýa Nè, Inji Mawallafin Jaridar Wikki Times

WATA SABUWA: Na Rantse Da Kùŕ’anì Zarģìn Da Ďan Bèllo Ýa Yi Wà Shèik Balà Lau Gaskiýa Nè, Inji Mawallafin Jaridar Wikki Times

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} WATA SABUWA: Na Rantse Da Kùŕ'anì Zarģìn Da Ďan Bèllo Ýa Yi Wà Shèik Balà Lau Gaskiýa Nè, Inji Mawallafin Jaridar Wikki Times Dan jaridar ya kaea da cewa "ina da shaidu da Hlhujja akan Sheik Bala Lau, idan ƙarya muke yi masa ya fito ya rantse da Ķur'ani. Kuma ba na tsòron kamu".
Wallahi Na Ťùbà Na Daina Yawon Bàŕìķi, Yanzu Mijìñ Aurè Nakè Nemà, Inji Wannan Baiwar Allah

Wallahi Na Ťùbà Na Daina Yawon Bàŕìķi, Yanzu Mijìñ Aurè Nakè Nemà, Inji Wannan Baiwar Allah

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} wannan baiwar Allahn ta bayyana tubarta inda tace ta daina yawon bariki. Ta kara da cewa, Maraici da rashine ya jefata cikin wancan hali na neman kudi ko ta hakin kaka amma tace yanzu ta tuba. Ta bayyana hakane a wani faifan Bidiyon dake ta yawo a kafafen sada zumunta.
An Yi Zargin Kimanin Riyal Din Saudiyya 750,000, Kwatankwacin Sama Da Naira Miliyan Ɗari Uku, Wasu Masu Mulkin Nijeriya Suka Rinƙa Kama Ɗakunan Alfarma, (Presidential Suits) A Manyan Otel Ɗin Kusa Da Harami Dake Makka A Kwanakin Goman Karshen Watan Ramadan Da Ya Wuce, Cewar Alaramma Isma’il Maiduguri

An Yi Zargin Kimanin Riyal Din Saudiyya 750,000, Kwatankwacin Sama Da Naira Miliyan Ɗari Uku, Wasu Masu Mulkin Nijeriya Suka Rinƙa Kama Ɗakunan Alfarma, (Presidential Suits) A Manyan Otel Ɗin Kusa Da Harami Dake Makka A Kwanakin Goman Karshen Watan Ramadan Da Ya Wuce, Cewar Alaramma Isma’il Maiduguri

Duk Labarai
An Yi Zargin Kimanin Riyal Din Saudiyya 750,000, Kwatankwacin Sama Da Naira Miliyan Ɗari Uku, Wasu Masu Mulkin Nijeriya Suka Rinƙa Kama Ɗakunan Alfarma, (Presidential Suits) A Manyan Otel Ɗin Kusa Da Harami Dake Makka A Kwanakin Goman Karshen Watan Ramadan Da Ya Wuce, Cewar Alaramma Isma'il Maiduguri Daga Jamilu Dabawa
‘Yan shi’a sun gargadi Gwwmnatin tarayya ta sakar musu mutanensu ko kuma su kai kara kotu

‘Yan shi’a sun gargadi Gwwmnatin tarayya ta sakar musu mutanensu ko kuma su kai kara kotu

Duk Labarai
Kungiyar 'yan uwa musulmi wanda aka fi sani da shi'a sun nemi a sakar musu mutanensu sama 60 da suka hada da kananan yara wanda suka ce zasu maka gwamnatin tarayya, da Hukumar sojoji da ta 'yansanda a kotu idan ba'a sakar musu mutanensu ba. Kungiyar ta kara da cewa, a ko da yaushe zata iya kai kara kotu muddin ba'a sakar mata da membobinta ba. Kungiyar ta bayyana hakanne a wata sanarwa da ta fitar ga manema labarai a Abuja ranar Juma'a. Ta kara da cewa, an kama membobin nata ne a wajan wata zanga-zangar lumana da suka gudanar kwanannan a Abuja. Gamayyar Lauyoyin kungiyar da suka hada da Mr. Bala Dakum, da kuma Yusha'u Usman Dakum sunce kusan membobin kungiyar Shi'a 26 da suke wakilta ne aka kashe ranar March 28, 2025 bayan da suka fito zanga-zanga. Sunce 'yan shi'ar na guda...
DOLE MU YI JINJINA A GARE SU: Sun Biya Dukkan Bashin Da Ake Bin Marigayi Sheik Idris Da Kudin Aljihunsu

DOLE MU YI JINJINA A GARE SU: Sun Biya Dukkan Bashin Da Ake Bin Marigayi Sheik Idris Da Kudin Aljihunsu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Daga Datti Assalafiy Lokacin da Allah Madaukakin Sarki ya zare ran babban Malamin Tauhidi na Afirka Sheikh Dr Idris Abdul-Aziz Bauchi, wadannan manyan Malamai wato Sheikh Dr Ibrahim Disina da Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Gurumtum suna samun labari suka taho gidan Malam. Sannan sukace a tattaro musu list na mutanen da suke bin Malam bashi zasu biya daga aljihunsu, basa bukatar a biya bashin da kudin Malam. Wallahi wadannan Malamai basu bari an yiwa Malam Sallar jana'iza ba sai da...
Bankin Duniya ya baiwa Najeriya kyautar Dala Miliyan $10.5

Bankin Duniya ya baiwa Najeriya kyautar Dala Miliyan $10.5

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Bankin Duniya ya baiwa Najeriya kyautar Dala Miliyan $10.5. Bankin ya bayar da kyautar ne dan amfani da gudin wajan inganta ayyukan babban bankin Najeriya, CBN dan ya karfafa bangaren fasahar zamani. A baya dai an bayyana wadannan kudade a matsayin bashi ga Najeriya. Saidai binciken jaridar Punchng ya tabbatar da cewa kudin kyautane kamar yanda wata majiya daga bankin Duniyar ta gayawa jaridar.
Hukumar ‘Yansandan Najeriya sun yi magana kan Zàngà-Zàngàr da ake shirin yi gobe ta Adawa da wasu tsare-tsaren gwamnatin Tinubu

Hukumar ‘Yansandan Najeriya sun yi magana kan Zàngà-Zàngàr da ake shirin yi gobe ta Adawa da wasu tsare-tsaren gwamnatin Tinubu

Duk Labarai
Hukumar 'yansanda a jihar Legas sun fitar da sanarwa game da zanga-zangar da ake shirin yi gobe a fadin Najeriya. Hukumar 'yansandan ta gargadi masu zanga-zangar kada wajan gudanar da zanga-zangar su rika hayewa 'yansanda suna cin zarafinsu. Kungiyar TIB da wasu kungiyoyin ne suka shirya wannan zanga-zangar inda suka ce suna so ne a soke dokar saka ido a kafafen sada zumunta da yanar gizo da kuma janye dakatarwar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yawa gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara. Saidai a sanarwar da hukumar 'yansandan jihar Legas din ta fitar ta bakin kakakinta wadda DCP Tijani O. Fatai ya sakawa hannu, yace sun lura da cewa, ana amfani da wahalar da ake ciki wajan jawo mutane su fito zanga-zangar. Ya bayyana cewa, zasu saka mutanensu a gurare daban-daban na fadin j...
Tsohuwar Ministar Jin Kai, Betta Edu da aka sauke saboda zargin karkatar da kudin Talakawa ta samu kyautar girmamawa a jami’ar Calabar

Tsohuwar Ministar Jin Kai, Betta Edu da aka sauke saboda zargin karkatar da kudin Talakawa ta samu kyautar girmamawa a jami’ar Calabar

Duk Labarai
Tsohuwar minister Jin kai, Betta Edu wadda aka sauke saboda zargin karkatar da kudaden talakawa ta bayyana a wajan bikin cika shekaru 50 da kafuwar jami'ar Calabar dake jihar Cross-River. Wani abin mamaki shine har kyautar karramawa aka baiwa ministar. Da yawa sun yi mamakin ganin Ministar a bainar jama'a tana ta sha'aninta. Kyautar da aka bata itace ta tallafawa al'umma da ta yi. Daga cikin zarge-zargen kudaden da akawa ministar a baya sun hada da na Naira Miliyan N585 da kuma na Dala $640,000. A baya dai tsohuwar ministar ta kuma shiryawa Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero shan ruwa a gidanta.
Yansanda Sun Cafke Jami’insu Da Ya yi Barazanar Ramuwar Gayya Kan Kìsàn Mafarauta a Edo

Yansanda Sun Cafke Jami’insu Da Ya yi Barazanar Ramuwar Gayya Kan Kìsàn Mafarauta a Edo

Duk Labarai
‘ Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta cafke Hadaina Dan-taki, wanda ya yi barazanar kai hari ga ‘yan kudu a Arewa, domin daukar fansa kan mafarauta 16 da aka kashe a Uromi, jihar Edo. Hakan ya biyo bayan cece-kucen da jama’a suka yi akan jami'an bayan wallafa sakon barazanar a shafinsa na Facebook. Idan zamu iya tunawa dai dan sandan ya yi barazanar kai harin ramuwar gayya ga 'yan kudancin Najeriya da ke zaune a arewacin Najeriya. Kalaman Dan-Taki na zuwa ne a matsayin martani ga kashe ‘yan Arewa 16 da aka yi a garin Uromi dake Jihar Edo. A wani zazzafan tsokaci da ya yi a Facebook ranar Talata, Dan-Taki ya rantse da Allah sai ya rama kisan da aka yiwa al'ummar Arewa, yana mai shan alwashin cewa ‘yan Arewa za su dauki kwakkwaran mataki kan ‘yan Kudu a nan gaba kaɗan. ...
Al’ummar Kano Sun Zargi ‘Yansanda Da Yunƙurin Sanya Dokar Ta-baci Kan Gayyatar Sarki Sunusi

Al’ummar Kano Sun Zargi ‘Yansanda Da Yunƙurin Sanya Dokar Ta-baci Kan Gayyatar Sarki Sunusi

Duk Labarai
Al'umma Jihar Kano sun yi ikirarin cewa gayyatar da babban Sifetan 'yansanda ya yi wa Sarki Sanusi wani bangare na shirin kafa dokar ta-baci a Jihar. Hakan na zuwa ne biyo bayan rahotannin da ke cewa rundunar ‘yan sandan Najeriya ta gayyaci Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, a hukumance, zuwa ofishin ta dake Abuja domin bincike kan wani yamutsu da aka samu a lokacin bukukuwan Sallah. Wasu ‘yan jihar da suka yi magana kan kama Usman Sagiru dan shekara 20 a ranar Lahadi, 30 ga Maris, 2025 da ke Sharifai Quarters dangane da zargin kisan wani dan banga a tawagar Sarki Sanusi Lamido Sanusi na biyu bayan Sallar Idi, sun bayyana cewa ba za su iya alakanta lamarin da gayyatar Sarki ba. Takardar gayyata mai kwanan wata 4 ga Afrilu, 2025, kuma mai dauke da sa hannun CP Olajide Rufus Ib...