Monday, February 16
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyo: Saurayin wannan shahararriyar ‘yar Tiktok din ya saki Bidiyon da yayi làlàtà da ita

Kalli Bidiyo: Saurayin wannan shahararriyar ‘yar Tiktok din ya saki Bidiyon da yayi làlàtà da ita

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Saurayin wannan shahararriyar 'yar Tiktok din a kasar Kenya me suna Khaz ya saki bidiyonta yana lalata da ita. Bidiyon dai yayi ta yawo a shafukan sada zumunta inda mutane ke ta mamaki bayan kallonsa. A cikin bidiyon an ga yanda saurayin ke daukar Khaz a yayin da yake lalata da ita amma shi bai nuna kansa ba. Tsiraicin dake cikin bidiyon yasa hutudole ba zai iya wallafa muku shi anan ba. Ga dai wasu daga cikin Bidiyonta na Tiktok da suka shara kamar haka: https://www.tiktok.com/@khaz_wa_love/video/7436...
Kalli Bidiyo: Tsohon Shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega yawa majalisar tarayya tonon silili

Kalli Bidiyo: Tsohon Shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega yawa majalisar tarayya tonon silili

Duk Labarai
Tsohon Shugaban hukumar zabe me zaman kanta, INEC Farfesa Attahiru Jega ya bayyana cewa 'yan majalisa na takura ma'aikatun gwamnati da sunan bincike dan cimma burukansu. Attahiru Jega ya bayyana hakane a wata hira da gidan talabijin na Channels TV suka yi dashi. Jega yace yace ko da a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taba fadin haka. Hotuna da Bidiyo: Kalli Yanda ‘yan Cirani ke ta kokarin shiga kasar Amurka kamin a rantsar da Donald Trump a matsayin shugaban kasa https://hutudole.com/hotuna-da-bidiyo-kalli-yanda-yan-cirani-ke-ta-kokarin-shiga-kasar-amurka-kamin-a-rantsar-da-donald-trump-a-matsayin-shugaban-kasa/ Yace yana bayar da shawarar suma 'yan majalisar a samu masu bincikensu.
Hotuna da Bidiyo: Kalli Yanda ‘yan Cirani ke ta kokarin shiga kasar Amurka kamin a rantsar da Donald Trump a matsayin shugaban kasa

Hotuna da Bidiyo: Kalli Yanda ‘yan Cirani ke ta kokarin shiga kasar Amurka kamin a rantsar da Donald Trump a matsayin shugaban kasa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bidiyo ya bayyana yanda 'yan cirani ke ta kokarin shiga kasar Amurka kamin a rantsar da Donald Trump a matsayin shugaban kasa. A wani Bidiyo da aka gani an ga jami'an tsaron iyakar kasar suna kwakulo wani da aka kama ya boye a cikin jikin mota. Kalli bidiyon a kasa: https://twitter.com/DavidJHarrisJr/status/1856472044449476961?t=MXyckwY9PCaegjqTHiwR1A&s=19 Lamarin ya bada mamaki.
Hotuna: Wannan bawan Allahn ya tsero daga hannun ‘yan Bìnďìgà a jihar Zamfara bayan kwanaki 47 suna rike dashi

Hotuna: Wannan bawan Allahn ya tsero daga hannun ‘yan Bìnďìgà a jihar Zamfara bayan kwanaki 47 suna rike dashi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan bawan Allah me suna Salim Ishaq Umar dakw zaune a Gusau Jihar Zamfara ya tsero daga hannun masu garkuwa da mutane da suka saceshi. Ya tsero ne daga Munhaye inda a canne 'yan Bindigar suke tsare dashi. Ya tsero ne ranar 12 ga watan Nuwamba inda kuma bayan ya kai ga sojoji ya nemi su taimaka masa. Da yake bayar da labarin yanda aka yi garkuwa dashi, yace ranar 8 ga watan Augusta ne lamarin ya faru inda 'yan Bindigar suka shiga har gida suka kamashi. Yace sun harbi wani jami'in tsaro sannan kuma shi s...
Kalli hotunan mata ‘yan kwallon kasar Zimbabwe da mutane ke cewa suna kama da maza

Kalli hotunan mata ‘yan kwallon kasar Zimbabwe da mutane ke cewa suna kama da maza

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wadannan hotunan mata ne 'yan kasar Zimbabwe dake bugawa kungiyar kwallon kafar kasar wasa. Da yawa sun bayyana cewa suna kama da maza.
Da Duminsa: ‘Yan Bìnďìgà sun sake kaiwa wutar lantarkin Najeriya hari

Da Duminsa: ‘Yan Bìnďìgà sun sake kaiwa wutar lantarkin Najeriya hari

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Kogi sun bayyana cewa, 'yan Bindiga sun sake kaiwa tashar wutar lantarki da hukumar TCN ke kan ginawa hari. Tashar wutar lantarkin tana garin Obajanane. Me kula da yada labarai na kamfanin, Ndidi Mbah ne ya tabbatar da hakan inda yace an kai harinne da daren ranar Talata. Jami'an tsaron dake gadin tashar wutar sunce maharan na zuwa suka bude wuta suna harbin kan mai uwa da wabi wanda hakan yasa suka tsere. TCN tace a yanzu tana bincike dan ganin irin girman barnar da maharan suka yi.
Kalli Bidiyon yanda aka kama me gida yana làlàtà da ‘yar aiki

Kalli Bidiyon yanda aka kama me gida yana làlàtà da ‘yar aiki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} An kama wani magidanci yana lalata da 'yar aikin gidansa. https://twitter.com/realhonour199/status/1855939748658925909?t=Y6RPUbCiqAgaPdqc-yCozQ&s=19 Bidiyon lamarin ya watsu a shafukan sada zumunta inda aka ganshi yana taba jikin 'yar aikin. Da yawa dai sun yi Allah wadai da lamarin.
Sanata Ali Ndume yayi Allah wadai da kama Hamdiya Sidi saboda kokawa da ta yi da kisan da ‘yan Bìndìgà suke yi a jihar Sokoto

Sanata Ali Ndume yayi Allah wadai da kama Hamdiya Sidi saboda kokawa da ta yi da kisan da ‘yan Bìndìgà suke yi a jihar Sokoto

Duk Labarai
Sanata Ali Ndume yayi Allah wadai da kamawa da kuma hukunta matashiya Hamdiya Sidi, wadda ta fito daga jihar Sokoto ta yi Allah wadai da kisan da 'yan Bindiga ke yi. Sanata Ali Ndume yace maganar matashiyar hanyace ta janyo hankalin hukumomi akan abinda ke faruwa a yankin data fito. Yace sam bai kamata ace an kamata ba. A sanarwar da kakakin 'yansandan jihar, Ahmad Rufai ya fitar yace an kama matashiyarne saboda kokarin kawo tarzoma a jihar. Hakanan wata gamayyar kungiyoyin fafutuka daga Arewa ma sun yi Allah wadai da kamu da aka yiwa matashiyar.