Thursday, December 25
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Wallahi mafi yawanci masoya Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ‘yan WiyWiy ne, saboda mune zaka gani gaba-gaba a wajan Maulidi, da Wazifa da salati>>Inji Wannan Dan Wiywiy din

Wallahi mafi yawanci masoya Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ‘yan WiyWiy ne, saboda mune zaka gani gaba-gaba a wajan Maulidi, da Wazifa da salati>>Inji Wannan Dan Wiywiy din

Duk Labarai
Wani matashi mashayin wiywiy ya bayyana cewa su 'yan Wiywoy masoya manzon Allah ne, yace sune zaka gani gaba-gaba wajan wazifa, Maulidi da Salati. Matashin yace Munafiki baya shan Wiywiy kuma daga Aljannah aka kawo musu ita. Kalli Bidiyon bayaninsa a kasa: https://www.tiktok.com/@halifa_isco/video/7573402710284832056?_t=ZS-91ThwUf1B4L&_r=1
Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya Karbi Nasiha sannan yace ya gode bayan da aka yi kira gareshi ya daina Film da waka da rawa ta canja Sana’a

Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya Karbi Nasiha sannan yace ya gode bayan da aka yi kira gareshi ya daina Film da waka da rawa ta canja Sana’a

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Adam a Zango yayi godiya bayan da aka masa nasihar ya daina rawa da waka da film ya canja sana'a. Daya daga cikin masu nasiha a Tiktok ne ya jawo hankalin Adam A. Zango da cewa, Allah yana sonsa musamman ma yanda yafi jarabarsa fiye da sauran taurarin masana'antar Kannywood. Ya baiwa Adam A. Zango shawarar ya bude shago ya fara kasuwanci wanda yace idan ya saka Allah a gaba, zai ga nasara. Adam A. Zango ya bayyanawa matashin cewa ya gode da Nasiha. https://www.tiktok.com/@umarpitykhalid0/video/7572948017192455435?_t=ZS-91TejJjCHAH&_r=1
Jimullar Naira Tiriliyan 2.23 ‘yan Najeriya suka biya tsageran daji a matsayin kudin fhansa>>Inji Gwamnati

Jimullar Naira Tiriliyan 2.23 ‘yan Najeriya suka biya tsageran daji a matsayin kudin fhansa>>Inji Gwamnati

Duk Labarai
Hukumar kididdiga ta kasa, NBS ta bayyana cewa, Jimullar Naira Tiriliyan 2.23 'yan Najeriya suka biya a matsayin kudin fansa ga 'yan Bindigar daji. Hukumar tace an biya wadannan kudadene a tsakanin shekarun 2023 zuwa 2024. Hakanan bayanan sun ce an yi garkuwa da mutane sau Miliyan 2.2 a tsakanin wannan lokaci. Sannan a kalla kowane mutum an biya mai Naira Miliyan 2.7 a matsayin kudin fansarsa.
Daga yanzu karku kara yadda, Duk wanda aka yi Gharkiwa dashi ya biya kudin Fhansa ya kai Gwamnati kara ta biyashi kudinsa>>Inji Lauya Femi Falana

Daga yanzu karku kara yadda, Duk wanda aka yi Gharkiwa dashi ya biya kudin Fhansa ya kai Gwamnati kara ta biyashi kudinsa>>Inji Lauya Femi Falana

Duk Labarai
Babban lauya, Femi Falana(SAN) ya baiwa 'yan Najeriya shawarar cewa, kar su sake yadda daga yanzu duk wanda aka sake yin Garkuwa dashi ya biya kudin fansa, ya kai Gwamnati kara ta mayar masa da kudinsa. Yace dalili kuwa shine, Gwamnatin ta kasa bisa hakkin dake kanta na samar da tsaro ga 'yan kasa dan haka ya kamata a kalubalanceta. Ya bayyana hakane a wajan wani taro da ya gudana a jami'ar Yakubu Gowon University dake Abuja.
Fulani sun kora shanunsu cikin gonar shinkafata suka cinye rabin gonar, daga baya kuma suka je suka girbe sauran rabin>>inji Mal. Abdulhamid Abubakar

Fulani sun kora shanunsu cikin gonar shinkafata suka cinye rabin gonar, daga baya kuma suka je suka girbe sauran rabin>>inji Mal. Abdulhamid Abubakar

Duk Labarai
Malam Abdulhamid Abubakar ya bayyana cewa, Fulani makiyaya sun kora shanunsu cikin gonarsa ta shinkafa suka cinye rabin gonar. Yace daga baya kuma sun sake komawa suka girbe sauran gonar. https://twitter.com/_bahaushee/status/1990076142364012593?t=aNGcecigrV9-Eizb9PI8jw&s=19 Ya bayyana hakane a shafinsa na X inda jama'a ke ta masa Jaje.
Fitsararriyar Mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta tabbatar da cewa lallai ana Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya kuma zata je majalisar Dinkin Duniya dan ta nuna irin cin kashin da akewa Kiristoci a Najeriyar ita da wakilin Amurka a majalisar

Fitsararriyar Mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta tabbatar da cewa lallai ana Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya kuma zata je majalisar Dinkin Duniya dan ta nuna irin cin kashin da akewa Kiristoci a Najeriyar ita da wakilin Amurka a majalisar

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Fitsararriyar mawakiyar kasar Amurka, Nicki Minaj ta amince zata je majalisar Dinkin Duniya dan bayyana Irin Khisan Khiyashi da akewa kiristoci a Najeriya. Nicki Minaj zata yi hakan ne bisa goyon bayan wakilin Amurka a majalisar, Mike Waltz. Tun a baya dai Nicki Minaj ta bayyana goyon bayan ta ga shugaban Amurka, Donald Trump da yace zai kaso hari Najeriya dan maganin masu Mhuzghunawa Kiristoci. Hakan ya jawo mata yabo da kuma suka daga Amurkawa da yawa.
Kalli Bidiyon yanda ta kaya tsakanin Sojan Ruwa, AM. Yerima da ‘yansanda da suka tareshi a Abuja

Kalli Bidiyon yanda ta kaya tsakanin Sojan Ruwa, AM. Yerima da ‘yansanda da suka tareshi a Abuja

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bidiyon yanda ta kaya tsakanin Sojan ruwa, AM. Yerima da 'yansanda ya jawo cece-kuce a kafafen sadarwa. An ganshi 'yansandan sun tareshi yana cikin mota me bakin gilashi(Tinted) inda suka bukaci ya bayyana kanshi amma basu samu fahimtar jina ba. Rahoton yace saida aka tsare 'yan uwansa sojoji suka je wajan sannan aka barshi ya tafi. https://twitter.com/NigAffairs/status/1990378999789551680?t=JaqZWrZnnvdN0NKHW47Mig&s=19
Kalli Bidiyon: Matashi dan Najeriya ya jawo cece-kuce saboda kwace duk wata kyauta da ya baiwa budurwarsa bayan sa suka rabu

Kalli Bidiyon: Matashi dan Najeriya ya jawo cece-kuce saboda kwace duk wata kyauta da ya baiwa budurwarsa bayan sa suka rabu

Duk Labarai
Wani matashi dan Najeriya ya jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta saboda kwace duk wata kyauta da ya taba yiwa Budurwarsa bayan rabuwarsu. Lamarin ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta inda wasu suka goyi bayanshi wasu kuma suka ce be kyauta ba. https://twitter.com/Teeniiola/status/1989919852396515722?t=HlW6fTe5oIsYdg2muXoXww&s=19 Saidai a martaninsa yace Allah ma ya fitar da Annabi Adamu da Hauwa daga Aljannah bayan da suka saba masa. https://twitter.com/Aynoniii/status/1989974774970552615?t=tKhdAQsj8v3AEbVIOknCtQ&s=19
Kalli Bidiyo: ‘Yan Arewa na kowa da irin Chiyn Zharafin da Inyamurai kewa Hausawa a jihohinsu

Kalli Bidiyo: ‘Yan Arewa na kowa da irin Chiyn Zharafin da Inyamurai kewa Hausawa a jihohinsu

Duk Labarai
'Yan Arewa sun fara kokawa da irin Chiyn Zarafin da Inyamurai kewa Hausawa a jihohinsu. A Bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta, an ga yanda wasu Inyamurai ke wulakanta 'yan Arewa dake kananan sana'o'i a kudancin Najeriya. Da yawa sun rika Allah wadai da hakan inda wasu ke kiran da cewa ya kamata a dauki matakin ramuwa akan Inyamuran. https://twitter.com/_hafsat_paki/status/1990191542938866146?t=9GXwHjw0yQdzgZd95GaHEw&s=19 https://twitter.com/NoNonsensezone/status/1990100221238313388?t=jpklRtPvgDfjpwMl6iLj0g&s=19