Sunday, January 18
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Idan na Tsynè maka Albarka ba zaka kwana ba>>Mujahid Asari Dokubo ya gargadi Rev. Ezekiel Dachomo

Idan na Tsynè maka Albarka ba zaka kwana ba>>Mujahid Asari Dokubo ya gargadi Rev. Ezekiel Dachomo

Duk Labarai
Tsohon Tsageran Naija Delta, Mujahid Asari Dokubo ya gargadi Rev. Ezekiel Dachomo da ya kuka ds kanshi kan karairayin da yake cewa anawa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya. Ya gargadi faston da cewa ya daina tsinuwar da yakewa mutane dan shi idan ya mai tasa ba zai kwana ba. Ya zargi Faston da jawo hankalin kasar Amirka zuwa Najeriya da karyar wai anawa Kiristoci Khisan Kyiyashi. Yace Tinubu ba zai taba bari a yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi ba a Najeriya. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1997028316092547551?t=K4EaJtVf5THSl7bazwJ0_Q&s=19
Kalli Bidiyon: Yanda sabon Ministan tsaro, Janar Christopher Musa ya shiga Ofis, Yace Zhùbàr da Jynìn mutanen da basu da laifi ya zo karshe

Kalli Bidiyon: Yanda sabon Ministan tsaro, Janar Christopher Musa ya shiga Ofis, Yace Zhùbàr da Jynìn mutanen da basu da laifi ya zo karshe

Duk Labarai
Wadannan Hotuna da Bidiyon yanda Sabon Ministan tsaron, Janar Christopher Musa ya shiga Ofis da irin tarbar da aka masa kenan. Ya bayyana cewa zubar da jinin mutanen da basu ji ba basu gani ba ya kare. Ya dauki alwashin baiwa sojoji gudummawar data dace dan su yi aiki Tukuru. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1996974514282893704?t=mfo4PiZtXAT2iflPM4A-ZQ&s=19
Kalli Yanda aka raba Group din buga wasan World na shekara me zuwa

Kalli Yanda aka raba Group din buga wasan World na shekara me zuwa

Duk Labarai
A yau an raba Group na gasar cin kofin Duniya World cup inda ina fitar da group 12. Gasu kamar haka: Group AMexicoSouth AfricaSouth KoreaEuropean Playoff D (Denmark, North Macedonia, Czechia, Ireland) Group BCanadaEuropean Playoff A (Italy, Northern Ireland, Wales, Bosnia & Herzegovina)QatarSwitzerland Group CBrazilMoroccoHaitiScotland Group DUnited StatesParaguayAustraliaEuropean Playoff C (Türkiye, Romania, Slovakia, Kosovo) Group EGermanyCuraçaoIvory CoastEcuador Group FNetherlandsJapanEuropean Playoff B (Ukraine, Sweden, Poland, Albania)Tunisia Group GBelgiumEgyptIranNew Zealand Group HSpainCape VerdeSaudi ArabiaUruguay Group IFranceSenegalFIFA Intercontinental Playoff Tournament 2 (Bolivia, Suriname, Iraq)Norway Group JArgentinaAlgeriaAustriaJordan...
Da Duminda: Kananan yara sun rigamu gidan Gaskiya bayan Tàrwàtsèwàr wani abu a Borno

Da Duminda: Kananan yara sun rigamu gidan Gaskiya bayan Tàrwàtsèwàr wani abu a Borno

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Borno na cewa kananan yara 4 ne suka rigamu gidan gaskiya bayan fashewar Bàm a garin Banki dake karamar hukumar Bama a jihar ta Borno. Kakakin 'yansandan jihar,Nahum Daso ne ya tabbatar da hakan inda yace bam din ya tashine a tashar motar dake garin. Yace yaran na wasa sa Bam dinne bayan sun daukoshi daga daji kamin ya fashe dasu. Yace yaran da lamarin ya rutsa dash sune kamar haka: Awana Mustapha, 15; Malum Modu, 14; Lawan Ibrahim, 12 da Modu Abacha, 12.
Gwamnatin Tarayya tace ba zata iya gano inda Tshàgyèràn Dhàjì masu nuna kudi da màkàmàì a Tiktok suke ba

Gwamnatin Tarayya tace ba zata iya gano inda Tshàgyèràn Dhàjì masu nuna kudi da màkàmàì a Tiktok suke ba

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ba zata iya bibiyar inda tshageran Dhajin masu nuna kudi da makamai a Tiktok suke ba. Me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala ne ya bayyana hakan a wata hira da aka yi dashi a gidan Rediyo me suna Nigerian Info. Yace duk wani me amfani da yanar gizo a fadin Najeriya sun san inda yake zasu iya bibiya da zuwa inda yake dan a kamashi. Yace amma su tshageran Dhajin suna amfani da manhajar yanar gizo ta Starlink ce wadda gwamnati bata iya bibiyarta shiyasa.
Ji yanda wani ya Hàllàqà mahaifiyarsa saboda ya gaji da yi mata Hidima kuma ta tsufa sosai

Ji yanda wani ya Hàllàqà mahaifiyarsa saboda ya gaji da yi mata Hidima kuma ta tsufa sosai

Duk Labarai
Hukumomi a birnin Tokyo na kasar Japan sun kama wani mutum me suna Masato Watabe dan kimanin shekaru 79 bayan da ya hallaka mahaifiyarsa. Mahaifiyar tasa nada shekaru 100 a Duniya kuma shine ke kula da ita. Hukumomin birnin sun ce ya hallakata ne ya hanyar rufe mata baki. Mutumin dai da kansa ya kirawo 'yansanda. Kasar Japan na fama da karancin matasa inda manyan mutane masu yawan shekaru dole sune ke kula da iyayensu da shakeru suka kamasu.
Wannan wane irin rashin Tausai ne haka, Kalli Bidiyon Me gida ya watsar da kayan wani mutum da aka yi Ghàrkùwà dashi bayan kudin haya sun kare

Wannan wane irin rashin Tausai ne haka, Kalli Bidiyon Me gida ya watsar da kayan wani mutum da aka yi Ghàrkùwà dashi bayan kudin haya sun kare

Duk Labarai
Wannan Bidiyon ya dauki hankula a kafafen sadarwa inda ya nuna yanda wani me gidan haya ya watsawa wani mutuk kaya waje bayan da kudin hayarsa suka kare. Saidai abinda ya fi baiwa mutane mamaki shine mutumin na can a hannin Tshàgyèràn Dhàjì ana faman yanda za'a karboshi. Kuma me gidan ya sani amma yace ba ruwansa. https://twitter.com/General_Somto/status/1996932969584300229?t=0pcRTvihw2CAQImSneLNBA&s=19
Kalli Bidiyon yanda jami’in tsaron Civil Defence ke tonawa wani na hannun daman Gwamna Asiri cewa shine ke daukar nauyin Tshàgyèràn dake hana mutane zàmàn Lafiya

Kalli Bidiyon yanda jami’in tsaron Civil Defence ke tonawa wani na hannun daman Gwamna Asiri cewa shine ke daukar nauyin Tshàgyèràn dake hana mutane zàmàn Lafiya

Duk Labarai
Wannan wani jami'in Hukumar Civil Defence ne a jihar Imo da ya bayyana wani me suna, Chinasa Nwaneri da cewa shine ke daukar nauyin Tshàgyèràn dake aikata ayyukan Ashsha na hare-hare a jihar. Chinasa Nwaneri daya ne daga cikin masu taimakawa gwamnan jihar Imo na musamman akan ayyukansa. Wannan zargi dai yayi nauyi inda mutane ke cewa ya kamata a bincikeshi. https://twitter.com/General_Somto/status/1996841460642308532?t=d9ydlNYqHeWR7BwvdL3Ujg&s=19
Allah Sarki, Kalli Bidiyon yanda wani dan Najeriya ya sayi Buhun shinkafa ya rabawa mutane kyauta saboda murnar shugaba Tinubu ya nada janar Christopher Musa Ministan tsaro

Allah Sarki, Kalli Bidiyon yanda wani dan Najeriya ya sayi Buhun shinkafa ya rabawa mutane kyauta saboda murnar shugaba Tinubu ya nada janar Christopher Musa Ministan tsaro

Duk Labarai
Wannan wani matashi dan Najeriya ne da yace yana tsaka ds tafiya zuwa wani gari amma da yaji labarin an baiwa Janar Christopher Musa mukamin Ministan tsaro. Shine ya tsaya a wani kauye ya sayi Buhun shinkafa ya rabawa mutane kyauta. Yayi fatan cewa Allah ya baiwa sabon Ministan nasara ya kawo karshen matsalar tsaron Najeriya. https://twitter.com/ZagazOlaMakama/status/1996917787412025722?t=PFhCXZrlhsAi_5EPBBrEGA&s=19