Saturday, June 27
Shadow

Ba gaskiya bane, Ban ce zan janye wa kowa daga takarar shugaban kasa ba>>Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya musanta rahotanni dake yawo cewa wai yace zai janye wa matashi yayi takarar shugaban kasa a jam’iyyar ADC.

Atiku ta bakin me magana da yawunsa, Paul Ibe yace wannan magana ba gaskiya bace.

Yace a hirar da yayi da BBC babu inda yace zai janyewa wani dan takara, yace abinda ya fada shine idan aka yi zaben fidda gwani kuma matashi yayi nasara a zaben zai goya masa baya.

Atiku yayi kira ga ‘yan Jarida su daina fassara labari ba yanda ya kamata ba.

Karanta Wannan  Ina godiya ga Likitocin da suka min aikin kara girman Nònùwà da mazunai>>Inji Dan Daudu, Bobrisky, kalli Sabon Hoton da ya saki da mutane ke cewa tabbas ya koma mace sak

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *