DSS sun bayyana sunan wanda ya kai musu korafi akan Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai su bincikeshi
Hukumar 'yansandan farin kaya ta DSS ta sanar da cewa bata yi niyyar kama tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ba a filin jirgin sama bayan da ya dawo daga kasar Egypt ba.
DSS tace ta kwace fasfon ElRufai dan tilasta masa ya amsa gayyatar data masa ne.
Tace hukumar yaki da rashawa da cin hanci ce ta gabatar mata da bukatar binciken ElRufai shiyasa take nemansa.
Wata Majiya daga DSS dince ta shaidawa gidan talabijin na Arise TV hakan.








