Wednesday, May 13
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon: Ana ta karyata Abin Alajabin Zazzau da ya fito takarar dan majalisa yace shekarunsa 30, da yawa na cewa yayi karyar shekaru be kai ba

Kalli Bidiyon: Ana ta karyata Abin Alajabin Zazzau da ya fito takarar dan majalisa yace shekarunsa 30, da yawa na cewa yayi karyar shekaru be kai ba

Duk Labarai
Muhammad Sadis Buba wanda aka fi sani da Abin Alajabin Zazzau ya dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da ya je wajan tantance 'yan takara aka tambayeshi shekarunsa nawa yace 30. Saidai bayan nan wasu sun fito suna ta cewa karya yake shekarunsa basu kai 30 ba. Wasu aun rika bayyana cewa har yanzu ma yana zuwa makarantar Sakandare ne. https://twitter.com/i/status/2053835558120468660 https://twitter.com/i/status/2053795850271297914
A karshe dai:Sheikh Khalifa Sani Zaria ya amsa cewa tabbas yawa sojojin da suke yi yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki addu’a

A karshe dai:Sheikh Khalifa Sani Zaria ya amsa cewa tabbas yawa sojojin da suke yi yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki addu’a

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Khalifa Sani Zaria ya bayyana cewa, tabbas yawa sojojin dake shirin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Jhuyin mulki addu'a. Yace amma ya gargadesu cewa shirin nasu ba zai yi nasara ba dan mutane 2 daga cikinsu zasu ci amanarsu. An ga wannan jawabi na malam ne a zaman kotun da ake dan ci gaba da sauraren shari'ar wanda ke da hannu a yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki. An tambayeshi amma yasan abinda Jhuyin mulki yake nufi, inda ya amsa yace eh Da aka tambayi malam me yasa bai kaiwa hukumomi rahoton mutanen ba, sai yace bai san wace hukumace ya kamata ya kaiwa kara ba. An nadi Bidiyon ne yayin da yake amsa tambayoyin masu bincike kan lamarin inda yace babu wanda ya tursasa masa ya fadi abinda yake fadi, da kansa ne yake wannan bayani
Kalli Bidiyon: Yanda ruwan mintuna 5 yasa ambaliyar ruwa ta mamaye Abuja

Kalli Bidiyon: Yanda ruwan mintuna 5 yasa ambaliyar ruwa ta mamaye Abuja

Duk Labarai
'Yan Najeriya mazauna babban birnin tarayya, Abuja na kokawa bayan da Ambaliyar ruwa ta mamaye garin biyo bayan wani ruwan sama da aka yi wanda rahotanni ke cewq bai wuce na mintuna 5 ba. Bidiyon ambaliyar ya karade kafafen sada zumunta inda mutane ke ta kokawa. https://www.tiktok.com/@garkuwamatasa01/video/7638338020101344519?_r=1&_t=ZS-96Gn1uKpY0a https://twitter.com/i/status/2053614469213770092 https://twitter.com/i/status/2053614469213770092
Kalli Bidiyon: Wallahi Akwai Addu’ar da zan baki sai an daina yada Bidiyonki a kafafen sada zumunta kuma sai an daina maganar abinda kika yi>>Sayyadi Khalifa ya gayawa Zulaihat

Kalli Bidiyon: Wallahi Akwai Addu’ar da zan baki sai an daina yada Bidiyonki a kafafen sada zumunta kuma sai an daina maganar abinda kika yi>>Sayyadi Khalifa ya gayawa Zulaihat

Duk Labarai
Wani matashi me suna Sayyadi Khalifa ya bayyana cewa, wallahi akwai Addu'ar da zai baiwa matashiyar da Update dinta ya fita watau Zulaihat wadda sai an daina watsa Bidiyon ta a kafafen sada zumunta kuma sai an daina maganar abin Ya bayyana cewa, shine ya baiwa Sarkin Karyar Arewa lakanin da mutane suka daina watsa Bidiyonsa da abinda yayi. https://www.tiktok.com/@sayyadi.kalil.bac/video/7637574980250651924?_r=1&_t=ZS-96Gh6qopYdJ
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Cikakkiyar hira da aka yi da Zulaihat inda ta bayyana yanda suka fara soyayya da Saurayinta tun daga farko har karshe

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Cikakkiyar hira da aka yi da Zulaihat inda ta bayyana yanda suka fara soyayya da Saurayinta tun daga farko har karshe

Duk Labarai
Matashiya Zulaihat da update dinta ya karade ko ina ta bayyana a wata hira da aka yi ikirarin cewa an yi da ita. Ta bayyana yanda suka hadu da saurayinta tun daga farko har karshe. Saidai da yawa sun bayyana cewa basu yadda da abinda ta fada ba a cikin hirar inda wasu kuma ke tausaya mata. https://www.tiktok.com/@man_sholle/video/7638363679804771604?_r=1&_t=ZS-96GfFVq8es0 https://www.tiktok.com/@man_sholle/video/7638260195684142357?_r=1&_t=ZS-96GfZMKyTW1 https://www.tiktok.com/@man_sholle/video/7638516061079342357?_r=1&_t=ZS-96GfrAmRJXZ
Farashin dala a kasuwar Chanji ta yau, Litinin

Farashin dala a kasuwar Chanji ta yau, Litinin

Duk Labarai
Farashin dala a kasuwar Gwamnati a yau Litinin, 11 ga watan Mayu na shekarar 2027 na akan Naira ₦1,361 akan kowace dala. Farashin ya dan motsa tsakanin Naira ₦1,355 zuwa Naira ₦1,366. A kasuwar bayan Fage kuwa ta garuruwan Kano, Abuja da Lagos, farashin dalar ya kamane akan Naira ₦1,395 zuwa Naira ₦1,405 akan kowace dala. 
Kalli Bidiyon: Shugaba Tinubu baya Sallar Juma’a ballantana salloli 5>>Inji Sheikh Sanusi Khalil

Kalli Bidiyon: Shugaba Tinubu baya Sallar Juma’a ballantana salloli 5>>Inji Sheikh Sanusi Khalil

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama na Kaduna, Sheikh Sanusi Khalil ya bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu baya Sallar Juma'a ballantana salloli 5. Ya bayyana hakane a wajan wani karatunsa inda yake cewa wanda ke kusa da shugaban ne suka bayyana hakan sannan yace ko kafafen yada labarai basu kawo labarin zuwan shugaban masallaci. https://twitter.com/i/status/2053499432730050994