Thursday, February 19
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon ya da Masoya Sarkin Waka ke ta Murna bayan sa Aliko Dangote ya kira Nazirun dan su dauki hoto a wajan taro

Kalli Bidiyon ya da Masoya Sarkin Waka ke ta Murna bayan sa Aliko Dangote ya kira Nazirun dan su dauki hoto a wajan taro

Duk Labarai
Masoyan Naziru Ahmad Sarkin Waka sun bayyana jin dadinsu bayan da suka ga gwanin nasu Attajirin Naj,Aliko Dangote ya kirashi sun dauki hoto. A kwanannan ne da aka daura auren wani dan uwan Dangoten wanda Naziru Sarkin Waka da Nazifi Asnanic suka yi waka tare a wajan taron. https://www.tiktok.com/@mc_sharinah/video/7583447766697790740?_t=ZS-92E1CsD8ozp&_r=1
Kalli Bidiyon: Masu cewa a yafewa Buhari suna kara jamai Jidali ne a Qabari>>Inji Matar Sheikh Zakzaky

Kalli Bidiyon: Masu cewa a yafewa Buhari suna kara jamai Jidali ne a Qabari>>Inji Matar Sheikh Zakzaky

Duk Labarai
Matar Sheikh Zakzaky ta bayyana cewa, masu rokon a yafewa Buhari suna kara ja mai Azabane a qabarinsa. Tace ita idan ta tashi daga bacci da dare kamin ta fara Sallah sai ta fara Tsynewa marigayi tsohon shugaban kasar Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita. https://www.tiktok.com/@real_dadson/video/7583499258813222165?_t=ZS-92DzV5fnXij&_r=1 A baya dai Sheikh Zakzaky yace ba zasu yafewa Buhari ba.
Bayanan Sirri da suka fito na karawa Dogarin shugaba Tinubu Mukami sun jawo cece-kuce sosai

Bayanan Sirri da suka fito na karawa Dogarin shugaba Tinubu Mukami sun jawo cece-kuce sosai

Duk Labarai
Bayanan sirri sun fito da suka bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince a karawa dogarinsa mukami zuwa Brigadier General. Sannan kuma a barshi ya ci gaba da gadinsa, kamar yanda wata wasika da Nuhu Ribadu ya aikawa shugaban sojoji ta bayyana. An dai bayyana cewa, Wasikar ta sirri ce, saidai zuwa Yanzu Gwamnati bata ce uffan ba akanta. Rahotanni dai sun ce idan hakan ta tabbata to an saba doka domin za'awa dogarin na shugaba Tinubu karin mukami ne fiye da sauran abokan karatunsa.
Kalli Bidiyon: Duk me zargina akan wani abu ya tafi Kotu>>Inji Bello Matawalle

Kalli Bidiyon: Duk me zargina akan wani abu ya tafi Kotu>>Inji Bello Matawalle

Duk Labarai
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya kalubalanci masu zarginsa da hannu akan matsalar tsaro da su tafi kotu. Ministan ya bayyana hakane a wata hira da DLC Hausa ta yi dashi inda yace zargin fatar baki idan ba kotu ce ta tabbatar dashi ba na banza ne. https://twitter.com/musa_kiliya/status/2000138006477390209?t=eIrjOzHaGqxsDCh9gUKqIg&s=19 Zarge-zarge dai sun yi yawa akan Ministan inda da yawa suke kiran da ya sauka daga mukamin nasa.
Allah kasa kada in kai matsayin da sai Annabi(Sallallahi Alaihi Wasallam) ya cece ni Ranar tashin Qiyama>>Inji Dr. Hussain Kano

Allah kasa kada in kai matsayin da sai Annabi(Sallallahi Alaihi Wasallam) ya cece ni Ranar tashin Qiyama>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Dr. Hussain Kano ya roki Allah cewa Allah sa kada ya kai matsayin da sai Annabi (Subhanallahi Alaihi Wasallam) ya ceceshi ranar Tashin Qiyama. Yayi inkari ga masu neman ceton Annabi a wajan Maulidi inda yace hakan shirka ce me iya kai mutum ga wuta wanda kuma Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba za iya ceton me yin hakan ba. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7583771231518772491?_t=ZS-92Dvt4alenA&_r=1
Naira milo 150 ko takalmi ba zata sai min ba>>Inji Primate Elijah Ayodele

Naira milo 150 ko takalmi ba zata sai min ba>>Inji Primate Elijah Ayodele

Duk Labarai
Malamin Kirista, Primate Elijah Ayodele ya bayyana cewa, Naira Miliyan 150 ko takalmi ba zata sai mai ba. Ya bayyana hakane a cocinsa sannan a matsayin martani ga Ministan wuta, Bayo Adelabu wanda ke son tsayawa takarar gwamnan jihar Oyo. Shi dai Ministan ya zargi malamin da cewa ya nemi ya bashi Naira Miliyan 150 ya masa Addu'ar neman nasara amma ya kiya shine ya koma yana bata masa suna. Saidai Faston yace kawai Bayo Adelabu yaga ba zai yi nasara bane a zaben me zuwa shine yake soki burutsu.