Kalli Bidiyo: Kirista ‘yar Jihar Borno ta zargi cewa Tunda Gwamna Zulum ya hau Mulki, Addininsa na Musulunci kadai da musulmai kadai yake taimakawa ba ya taimakawa Kiristoci
Wannan wata Kiristace da ta bayyana cewa, Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum Musulmai da musulinci kadai yake taimakawa.
tace baya taimakawa Kiristoci inda tace haka suke hada kudi su ginda coci amma a kona musu.
Ta kuma zargi Gwamnan da yafewa 'yan Bìndìgà wanda tace daga baya suke zuwa su kara yiwa mutane tà'àddànci.
https://www.tiktok.com/@ryma5570769784231/video/7572488734541614348?_t=ZS-91OLSctBVa4&_r=1








