Tuesday, February 24
Shadow

Duk Labarai

Majalisar Koli ta addinin Musulunci a Najeriya tace Babu Mhuzghunawar da akewa Kiristoci saidai Kungiyar Kiristoci ta PFN tace da gaske ana Mhuzghuna musu kuma hakurinsu ya kusa karewa

Majalisar Koli ta addinin Musulunci a Najeriya tace Babu Mhuzghunawar da akewa Kiristoci saidai Kungiyar Kiristoci ta PFN tace da gaske ana Mhuzghuna musu kuma hakurinsu ya kusa karewa

Duk Labarai
An yi sa insa tsakanin Majalisar Koli ta Addinin Musulunci NSCIA da kungiyar Kiristoci ta PFN a Najeriya. Inda majalisar koli ta Addinin Musulunci a Najeriya take cewa babu maganar Khisan kiyashi da akewa mutane a Najeriya. Ta zargi wasu bata gari a Najeriya bisa hadin gwiwar wasu 'yan kasashen yamma da shirin amfani da sunan ana Mhuzghunawa Kiristoci su lalata Najeriya. Sakataren kungiyar NSCIA, Prof. Is-haq Oloyede a yayin da yake ganawa da manema labarai a Abuja ranar Lahadi ne ya bayyana hakan. Yace rikicin Najeriya ba na addini bane, Canjin yanayi, da Talauci, da Aikata Miyagun Laifuka, da rashin shugabanci na garine ya jawo abinda ke faruwa a Najeriya. Saidai a nasa bangaren, shugaban kungiyar Kiristoci ta PFN,Bishop Wale Oke ya bayyana cewa, maganar gaskiya anawa K...
Najeriya ta tafka asarar Naira Biliyan N824.66bn a kasuwancin Danyen Man fetur

Najeriya ta tafka asarar Naira Biliyan N824.66bn a kasuwancin Danyen Man fetur

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Najeriya ta tafka Asarar Naira Biliyan N824.66bn a shekarar 2024 a kasuwancin Danyen Man fetur. Hakan ya bayyana ne a cikin rahotannin da ofishin kasafin kudi na tarayya ya fitar. A shekarar 2023 gwamnatin tarayyar ta samu kudin shiga da suka kai Naira Tiriliyan N1.90tn saidai a shekarar 2024 kuma ta samu Naira Tiriliyan N1.08tn ne wanda hakan ke nuna an samu raguwar kaso 43.32 cikin 100 na kudin shigar daga kasuwancin Danyen man fetur. Wannan bayanai na watanni 3 ne na karshen shekara bana gaba dayan shekarar ba.
Subhanallahi: Arewa har an kai haka? Kalli Bidiyon yanda wasu suka fito da Iyskancin da ba’a taba yi ba a Arewa, komai na Bhadala suna yi, Anata Allah wadai dasu

Subhanallahi: Arewa har an kai haka? Kalli Bidiyon yanda wasu suka fito da Iyskancin da ba’a taba yi ba a Arewa, komai na Bhadala suna yi, Anata Allah wadai dasu

Duk Labarai
Wasu matasa, Namiji da Mace sun bayyana a Shafin Tiktok sun bayyana suna aikata bhadala da ba'a taba yin irinshi a Arewa ba. An gansu suna Runghume-Rhungume suna Sumbatar Juna da shiga daki da niyyar aikata Jima'i Daa yawan mutane dai sun fito suna ta Allah wadai dasu. https://www.tiktok.com/@aisha.usman512/video/7569861355868589319?_t=ZS-91GBVYfQ29R&_r=1
Amaryar Babana tsohuwar budurwata ce, muna tsaka da soyayya da ita babana ya zo yace yana sonta ya aureta, Dan haka yanzu mun ci gaba da soyayyar mu idan ma baya nan nakan shiga daki in debe mata kewa

Amaryar Babana tsohuwar budurwata ce, muna tsaka da soyayya da ita babana ya zo yace yana sonta ya aureta, Dan haka yanzu mun ci gaba da soyayyar mu idan ma baya nan nakan shiga daki in debe mata kewa

Duk Labarai
Wannan Bidiyon ya wasu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga wani yana baybin cewa, Amaryar mahaifinsa Budurwarsa ce. Yace suna cikin soyayya mahaifinsa ya fara neman auren budurwar tasa, shine shi ya koma gefe. Yace amma da aka daura aure, sun ci gaba da soyayya shi da budurwar tasa dan idan mahaifin nasa baya nan, yakan shiga daki ya debe masa kewa. https://www.tiktok.com/@agidris37/video/7570430839238987026?_t=ZS-91FpP2QX2au&_r=1 Lamarin dai ya dauki hankulan mutane inda wasu ke bayyana cewa fim ne was kuma ke fassrashi a matsayin gaskiyane.
Kalli Bidiyon: Mukan Shiga kasa mu yi Yaqi ba wai dan mu yi nasara ba, Kawai mukan jefa BoumaBoumai mu daidata rayuwar mutanen kasar mu kara gaba>>Inji Shugaban kasar Amurka, Donald Trump

Kalli Bidiyon: Mukan Shiga kasa mu yi Yaqi ba wai dan mu yi nasara ba, Kawai mukan jefa BoumaBoumai mu daidata rayuwar mutanen kasar mu kara gaba>>Inji Shugaban kasar Amurka, Donald Trump

Duk Labarai
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana cewa sukan shiga kasa su yi yaki ba dan su yi nasara ba babu ma wanda yasan dalili. Yace sukan jefa bama-abamai su daidaita rayuwar mutanen kasar su kara Ghaba. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta. https://www.tiktok.com/@trtworld/video/7570360248846896391?_r=1&_t=ZS-91Fm0bkPlaa