Saturday, December 13
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon yanda Rarara ya kai amaryarsa, A’ishatulhumaira yawon shakatawa, Kasar, Misra/Egypt, kalmar Soyayyar data gaya masa ta dauki hankula sosai

Kalli Bidiyon yanda Rarara ya kai amaryarsa, A’ishatulhumaira yawon shakatawa, Kasar, Misra/Egypt, kalmar Soyayyar data gaya masa ta dauki hankula sosai

Duk Labarai
An hango matar tauraron mawakin Siyasa, Dauda Kahutu Rarara, A'ishatulhumaira a kasar Misra, Watau Egypt tana yawon shakatawa. A Bidiyon data wallafa a shafinta na Instagram, an ji tana cewa, Habibi zo muje. https://www.tiktok.com/@aishatulhumairah/video/7534084803692465464?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7534084803692465464&source=h5_m&timestamp=1754303093&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7510327615027545862&share_link_id=07a4f01c-9988-4b38-9582-2f7fe9a9f3c7&share_app_id=1233&ugbiz_nam...
Har yanzu ina nan tare da shugaba Tinubu da jam’iyyar APC ban koma ADC>>Inji Sanata Abdulaziz Musa ‘Yar’adua

Har yanzu ina nan tare da shugaba Tinubu da jam’iyyar APC ban koma ADC>>Inji Sanata Abdulaziz Musa ‘Yar’adua

Duk Labarai
Sanata Abdulaziz Musa 'Yar'adua ya bayyana cewa, ba gaskiya bane rade-radin da ake yadawa cewa wai ya bar jam'iyyar APC zuwa jam'iyyar ADC. Yace har yanzu yana nan a tare da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da gwamnan Katsina, Dikko Radda da kuma jam'iyyar APC. Yace ba duka masu amfani da sunan 'Yar'adua ne ke da alakar siyasa iri daya da tashi ba. Ya zargi wasu kafafen yada labarai da neman yada jita-jita game da komawarsa ADC. Yace amma shi Har yanzu dan APC ne kuma zai ci gaba da aikin da shuwagabanni dan kawo ci gaba da hadin kan Najeriya.
Jam’iyyar su Atiku, ADC bata isa ta mana kwacen magoya bayan mu na APC dake Arewa ba>>Inji Ministan Tinubu

Jam’iyyar su Atiku, ADC bata isa ta mana kwacen magoya bayan mu na APC dake Arewa ba>>Inji Ministan Tinubu

Duk Labarai
Ministan Sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana cewa, Da wahala Su Peter Obi da Atiku Abubakar su wa APC kwacen mabiyan da suke dasu a Arewa. Yace da wuya 'yan Adawar su yi wani katabus a zaben na shekarar 2027. Keyamo yace har yanzu APC da Tinubu suna da magoya baya sosai a Arewa wanda hakan zai sa su samu nasara a zabe me zuwa. Keyamo yace irin Mabiyan da APC ke dashi a Arewa su Atiku ba zasu iya kai labari ba.
Shugaba Tinubu zai shiryawa ‘yan kwallon kwando mata da suka ciyo kofin kwallon Kwando na mata na Afrika liyafa ta musamman, da yawa sun fara cewa akwai yiyuwar suma shugaban zai musu kyautar daloli

Shugaba Tinubu zai shiryawa ‘yan kwallon kwando mata da suka ciyo kofin kwallon Kwando na mata na Afrika liyafa ta musamman, da yawa sun fara cewa akwai yiyuwar suma shugaban zai musu kyautar daloli

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai gana da 'yan kwallon kwado mata na Najeriya da ake kira da D’Tigress bayan da suka yi nasarar lashe kofin gasar kwallon kwando ta mata na Nahiyar Afrika. Kamar dai yanda yawa 'yan kwallon kafa mata, Super Falcons, shugaban ya sha alwashin tarbar 'yan kwallon kwando mata, D'Tigress da kofin da suka ciwo. A jiya, Lahadi ne dai D’Tigress suka lashe kofin bayan doke kasar Mali da ci 78-64 a wasan da suka buga a Abidjan, Côte d’Ivoire. A sanarwar da me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya fitar a madadin shugaban kasar, yace shugaba Tinubu ya yabawa 'yan kwallon mata. Shugaban, ya kuma jinjinawa me horas da 'yan kwallon mata watau, Coach Rena Wakama. Sannan yace kamar yanda ya karbi 'yan mata masu kwallon kafa, Super Falcons, yana sh...
Kalli Bidiyon lokacin da Samha M. Inuwa ta bayar da kyautar dalar Amurka 100 wanda tace shine ya tsonewa wasu idanu har suka mata Asiri ta yi Haddarin mota a hanyarta ta komawa Kano daga Kaduna

Kalli Bidiyon lokacin da Samha M. Inuwa ta bayar da kyautar dalar Amurka 100 wanda tace shine ya tsonewa wasu idanu har suka mata Asiri ta yi Haddarin mota a hanyarta ta komawa Kano daga Kaduna

Duk Labarai
A wajan Bikin Dan Kannywood, Jamilu Adamu Kochila wanda aka yi a Kaduna, Samha M. Inuwa ta bayar da kyautar Dalar Amurka 100. An ga yanda Samha ke rawa inda ta ciro dala 100 a jakarta ta mikawa wani kyauta. A hanyarta ta dawowa gida Kano, daga Kaduna, An ga yanda Samha ta yi mummunan hadarin mota wanda motar tasu ta daki bayan Tirela. A Bidiyon Samha da aka gani bayan Hadarin, Tace Jifa ce aka mata daga kawai ta yi kyautar Dala $100. Samha tace Addu'ar Iyaye ce ta tseratar da ita. Saidai Samha tace ba zata daina kyauta ba duk da abinda aka mata. https://www.tiktok.com/@teemahcool0/video/7534380740411182392?_t=ZS-8yajaItUlN3&_r=1 https://vt.tiktok.com/ZSSmmJgHC
Kalli Bidiyo Da Duminsa: Mummunan Hadarin Motar da ya sameni jiya, Jiface ta aka yi min kawai dan na bayar da kyautar Dalar Amurka 100, amma Addu’ar iyaye na ce ta kareni>>Inji Tauraruwar Kannywood, Samha M. Inuwa

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Mummunan Hadarin Motar da ya sameni jiya, Jiface ta aka yi min kawai dan na bayar da kyautar Dalar Amurka 100, amma Addu’ar iyaye na ce ta kareni>>Inji Tauraruwar Kannywood, Samha M. Inuwa

Duk Labarai
Tauraruwar Kannywood, Samha M. Inuwa ta bayyana cewa, Hadarin motar da ya rutsa da ita jiya a hanyarta ta komawa Gida Kano daga Kaduna inda ta halarci wajan bikin Jamilu Adamu Kochila tace jiface. An ga yanda motar su Samha ta daki Tirela ta baya inda ta lalace, Samha tace idan aka ce mata mutum ya fita da rai daga cikin motarnan zaka yi mamaki amma Saboda addu'ar iyaye, Allah ya tsallakar da ita daga hadarin. Saidai tace duk da wannan abin da ya faru da ita, ba zata daina kyauta ba. https://www.tiktok.com/@my_autah/video/7534595345544793400?_t=ZS-8yahGlkPytN&_r=1
Wata Sabuwa: Kalli Bidiyon wani dan Kannywood na cewa, Ummi Nuhu ba abin taimako bace saboda mahaifiyata ta tsiyne mata

Wata Sabuwa: Kalli Bidiyon wani dan Kannywood na cewa, Ummi Nuhu ba abin taimako bace saboda mahaifiyata ta tsiyne mata

Duk Labarai
Wani Dan Kannywood ya fito ya bayyana cewa, Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa Ummi Nuhu ba abin tausai bace dan kuwa babu abinda ba'a mata na taimako ba a baya. Yace asalin matsalarta ta fara ne da tsinuwar da mahaifiyarta ta mata. Yace Farida Jalal Shaidace duk da tana dakin mijinta ba lallai ta fito ta yi magana ba amma itace ta je gidan su Ummi Nuhu ta ga suna sa insa da mahaifiyarta akan ta debo abinci, anan mahaifiyar ta yi mata baki. Yace daga nan ne suka kama hanyar tafiya inda a wannan tafiyar ne suka yi hadari ta kakkarye. Yace Ali Nuhu har albashin Naira dubu 100 ya mata sannan akwai sauran wadanda suka taimaketa amma saboda hanyar rayuwar data dauka ba me dorewa bace shiyasa duk kowa ya gaji aka kyaleta. Yace Ummi Nuhu ba abin tausai bace wadanda ya kamata a t...
Sanata Abubakar Sadiq Yar’adua ya fice daga jam’iyyar APC zuwa ADC

Sanata Abubakar Sadiq Yar’adua ya fice daga jam’iyyar APC zuwa ADC

Duk Labarai
Sanata Abubakar Sadiq Yar’adua wanda ya wakilci mazabar Katsina ta tsakiya a majalisar tarayya ya bayyana cewa, ya fice daga jam'iyyar APC zuwa jam'iyyar ADC. A takardar da ya aikewa da mazabarsa ranar 28 ga watan Yuli, Tsohon Dan majalisar ya bayyana cewa, tsare-tsaren jam'iyyar APC sun jefa al'umma cikin halin kaka nika yi. Yace da gaskene kalaman Malam Nasir El-Rufa’i da yace gwamnatin Tinubu ta koma 'yan Bindigar birni. Abubakar Sadiq 'Yar'Adua wanda yayi takarar gwamnan jihar Katsina a zaben 2023 yace Gwamnatin Tinubu na biyewa Turawa ne wanda burinsu tara Duniya yana jefa 'yan Najeriya a wahala. Yace yana fatan shi da mabiyansa zasu koma jam'iyyar ADC nan gaba kadan
Karya ake mana, Bamu ce Muna goyon bayan Tinubu a zaben shekarar 2027 ba>>Tsaffin ‘Yan Majalisar tarayya

Karya ake mana, Bamu ce Muna goyon bayan Tinubu a zaben shekarar 2027 ba>>Tsaffin ‘Yan Majalisar tarayya

Duk Labarai
Tsaffin 'yan majalisar tarayya sun bayyana cewa, ba gaskiya bane kudin goro da aka musu aka ce wai suna goyon bayan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben shekarar 2027. Tsaffin 'yan majalisar sun yi taronsu a Abuja wanda shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya shirya inda ya roki takwarorinsa daga Arewa su marawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu baya a zaben shekarar 2027. Yace ko dan shugaban kasar ya kammala ayyukan ci gaba da ya faro a Arewa, ya kamata su mara masa baya. Bayan taron an fitar da sanarwa dake cewa, tsaffin 'yan majalisar sun amince su marawa shugaba Tinubu baya. Saidai wasu daga cikin tsaffin 'yan majalisar bisa jagorancin Rufa'i Chanchangi sun bayyana cewa ba gaskiya bane wannan ikirari. 'Yan majalisar da suka ce basu tare da Tinub...
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Saliha Idris Bintu ta fim din ‘Yan Zamani ta rigamu gidan gaskiya

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Saliha Idris Bintu ta fim din ‘Yan Zamani ta rigamu gidan gaskiya

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Saliha Idris Bintu wadda ta fito a fim din 'yan Zamani ta rasu. Rahotanni sunce ta rasu ne a Ranar Lahadi kuma tuni aka yi jana'izar ta kamar yanda addinin musulunci ya tanada. Rahotanni sun yi yawa a kafafen sada zumunta cewa, ta rasu inda akaita wallafa hotunan ta da sakonnin ta'aziyya. https://www.tiktok.com/@maayyadee/photo/7534267082750414085?_d=secCgYIASAHKAESPgo8%2Bi7rhzJ2rvPFN0skFeRrj0s1yh5gnmI%2BVBkJXpi8KFEXvh9XXwEzuMrvAovzVp4OBqg85Y8gmnK2AQ98GgA%3D&_r=1&_svg=1&aweme_type=150&checksum=ad27d0ba2b0bf0a15518815f6f4927269dff1e0a2fd089bcde06bd86b4978cca&link_reflow_popup_iteration_sharer=%7B%22click_empty_to_play%22%3A1%2C%22dynamic_cover%22%3A1%2C%22follow_to_play_duration%22%3A-1.0%2C%22profile_clickable%22%3A1%7D&pic_cnt...