Wednesday, April 29
Shadow

Ko Gezau: Barzanar Trump bata tsorata mu ba>>Inji Fadar Shugaban kasa

Fadar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta bayyana cewa, bata kadu da barazanar kawo Khari ta kasar Amurka zuwa Najeriya ba.

Ministan yada labarai, Mohammed Idris ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai bayan zaman majalisar zartaswa.

Yace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bai kadu ba, hakanan Ministocinsa basu kadu ba da barazanar kasar Amirka ta kawo hari ba.

Yace saidai tuni suka nema suka fara tattaunawa da wakilan kasar Amurka, yace suna bin hanyar Diplomaciyya dan warware matsalar.

Karanta Wannan  An kama tsaffin shuwagabannin kamfanin man Fetur na kasa da aka sauke satin da ya gabata bisa zargin sun sace kudaden da aka ware dan gyaran matatun man Najeriya, An gano Naira Biliyan 80 a Asusun daya daga cikinsu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *