Saturday, December 13
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo:Babbar Matsalar Ummi Nuhu shaye-shaye ne har makaranta sai da ta shiga amma aka koreta saboda matsalar>>Inji Shagari Shaggy

Kalli Bidiyo:Babbar Matsalar Ummi Nuhu shaye-shaye ne har makaranta sai da ta shiga amma aka koreta saboda matsalar>>Inji Shagari Shaggy

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shagari Shaggy wanda yace shi abokin Ummi Nuhu ne lokacin tana ganiyarta, yace Ummi Nuhu a wancan lokacin tana da motoci 2 da gwala-gwalai da fili. Yace amma duk ta sayar dasu ta kama shaye-shaye. A cewarsa, Babu abinda Ummi Bata sha har gungun 'yan shaye-shaye take bi. https://www.tiktok.com/@shagarishaggiy/video/7532102035953421624?_t=ZS-8yXSXwHRCyX&_r=1
Ji ABIN A YABA: Wani Hakimi A Jihar Bauchi Ya Siyo Masara Ya Karya Farashinta Daga Naira 700 Zuwa 450 Domin Saukakawa Mabukata

Ji ABIN A YABA: Wani Hakimi A Jihar Bauchi Ya Siyo Masara Ya Karya Farashinta Daga Naira 700 Zuwa 450 Domin Saukakawa Mabukata

Duk Labarai
ABIN A YABA: Wani Hakimi A Jihar Bauchi Ya Siyo Masara Ya Karya Farashinta Daga Naira 700 Zuwa 450 Domin Saukakawa Mabukata. Wani bawan Allah Hakimin kasar Ciroma ta Masarautan Misau dake jihar Bauchi, Alh Amadun Amadu ne ya karya farashin masara daga naira 700 da ake siyarwa a kasuwa zuwa naira 450. Hakimin ya siyo masarar ce da kudin sa domin saukaka mabukata su siya cikin farashi mai sauki. Ana siyar da masarar ne a kofar gidansa, kuma ya ce daga nan har zuwa wata guda za a cigaba da kawo masarar ana siyarwa da mabukata. Wace fata za ku yi wa wannan bawan Allah Alh Amadun Amadu? Daga Mohammed Sale Gariyo Misau
An kama matashi a jihar Katsina saboda yin zanga-zangar matsalar tsaro

An kama matashi a jihar Katsina saboda yin zanga-zangar matsalar tsaro

Duk Labarai
Hukumomi a jihar Katsina sun kama matashi me suna  Anas Muhammad Game saboda yayi zanga-zanga kan matsalar tsaron dake damun jihar. An kamashi ne kwanaki 6 da suka gabata a wajan zanga-zangar lumana ta nuna rashin jin dadin matsalar tsaron dake damun jihar. Tun wancan lokacin dai Muhammad Game ke tsare ba tare da Beli ba. Da yawa sun hau kafafen sada zumunta inda suke Allah wadai da ci gaba da tsareshi da neman a sakeshi da gaggawa.
Karin Baraka ta kunno kai a jam’iyyar ADC, inda dan majalisa, Leke Abejide yace shima bai yadda da su El-Rufai da Atiku a jam’iyyar ba

Karin Baraka ta kunno kai a jam’iyyar ADC, inda dan majalisa, Leke Abejide yace shima bai yadda da su El-Rufai da Atiku a jam’iyyar ba

Duk Labarai
Dan majalisar tarayya karkashin jam'iyyar ADC, Leke Abejide ya bayyana cewa ba zasu bar jam'iyyar su a hannun baki ba da suka musu kaka gida ba. Yace zai hada kai da 'yan Asalin jam'iyyar ADC din dan su kwato jam'iyyar daga hannun wanda suka musu kaka gida. Hakan na zuwane kwana daya bayan da tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar na kasa, Nafiu Bala daga jihar Gombe ya bayyana kansa a matsayin sabon shugaban jam'iyyar na kasa na riko. A wani labarin me kama da wannan, Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya bayyana cewa ba zai koma jam'iyyar ADC ba.
Kalli Bidiyo: Ko ka yadda ko baka yadda ba, Bola Ahmad Tinubu shine Shugaban kasa kuma shine ja gaba>>Inji Sheikh Kabir Gombe

Kalli Bidiyo: Ko ka yadda ko baka yadda ba, Bola Ahmad Tinubu shine Shugaban kasa kuma shine ja gaba>>Inji Sheikh Kabir Gombe

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Kabir Gombe ya bayyana cewa a lokacin da aka kirkiri Najeriya, baya tsammanin shugaba kasa, Bola Ahmad Tinubu ya balaga. Ya bayyana cewa amma kuma yanzu shine shugaban kasa, Shine Ja gaba ko ka yadda ko baka yadda ba. Malam ya bayyana cewa, dole a hakura sai sanda mulkinsa ya kare. Ya kawo wannan misali ne ga wasu malaman darika a baya dake cewa su yarane da suke sukar Darika. https://www.tiktok.com/@saleemyusufmuhammadsambo/video/7533765736884391224?_t=ZS-8yXIaBqYGGX&_r=1
Kalli Bidiyo: ‘Yan Kannywood sun fi min Shehunan Darika irin su Inyasi da Shehu Tijjani Daraja>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

Kalli Bidiyo: ‘Yan Kannywood sun fi min Shehunan Darika irin su Inyasi da Shehu Tijjani Daraja>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Ibrahim Matayassara ya bayyana cewa, 'yan nanaye na Kannywood sun fi masa Shehunan Darika. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa dake ta yawo a kaffen sada zumunta. Malam yace kuma Marigayi, Sheikh Abubakar Mahmood Gumi yafi sauran manyan Shehunan Darika. https://www.tiktok.com/@assiddiqassalafyrlemo/video/7533755445920435462?_t=ZS-8yXH43efOxF&_r=1
A 2027, Ina Da Tabbacin Cewa Kafin 12 Na Rana Tinubu Ya Lashe Shugaban Kasa, Cewar Nazir Ɗanhajiya

A 2027, Ina Da Tabbacin Cewa Kafin 12 Na Rana Tinubu Ya Lashe Shugaban Kasa, Cewar Nazir Ɗanhajiya

Duk Labarai
ZABEN 2027: Ina Da Tabbacin Cewa Kafin 12 Na Rana Tinubu Ya Lashe Shugaban Kasa, Cewar Nazir Ɗanhajiya. Shugaban ƙungiyar wayar da kan matasa reshen Jihar Kano kuma Fitaccen Furodusan a masana'antar Kannywood, Nazir Ɗanhajiya ya bayyana cewa yana da tabbacin cewa kafin 12 na rana shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya lashe zaɓensa 2027. Ɗanhajiya, wanda ya bayyana haka ta cikin wata tattaunawarsa da Dokin Ƙarfe TV, ya ƙara da cewa kaso 90 na ƴan Najeriya masoya Tinubu ne. "Idan ka duba za ka ga kashi 1 ne zuwa 5 ake ba wa na Data suke Furofaganda a Social Media ba wai masoya ƙasar ba ne. Mu ne muka san masu zaɓe, mu ne muke tare da masu zaɓe". Inji shi. Nazir ya kuma yi kira ga ƴan Najeriya da su mara wa Tinubu baya ya yi shekara 8 ɗinsa domin gyara da ci gaban da yake kawo w...
Bidiyo: Na tafka Kuskure sosai a rayuwata, ko makiyi na ban so ya shiga wahalar dana shiga, Akwai sanda ake ta so a aureni, naki amma yanzu kuma so nake in yi aure kamin in koma ga mahalicci na>>Inji Ummi Nuhu a sabuwar hirarta

Bidiyo: Na tafka Kuskure sosai a rayuwata, ko makiyi na ban so ya shiga wahalar dana shiga, Akwai sanda ake ta so a aureni, naki amma yanzu kuma so nake in yi aure kamin in koma ga mahalicci na>>Inji Ummi Nuhu a sabuwar hirarta

Duk Labarai
Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu ta bayyana cewa, akwai sanda ake ta son aurenta amma bata maida hankali ba. Tace amma yanzu ta na son ta yi aure kamin komawa ga mahaliccinta. Ummi ta bayyana hakane a sabuwar hirar da BBChausa ta yi da ita inda tace ko makiyinta bata son ya shiga wahala rayuwar data shiga. Saidai Ummi tace ida kuma Allah ya kaddaro cewa a haka zata mutu ba tare da yin aure ba, zata rungumi kaddararta. https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/7533855056240610566?_t=ZS-8yXEjKhL2wq&_r=1 An fara jin halin da Ummi ke ciki nw bayan hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita a shirin ta na Gabon Show da ta ke yi a YouTube channel dinta. https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/7533854497441991992?_t=ZS-8yXFBpDuDFx&_r=1 Da yawa dai sun...