Saturday, December 13
Shadow

Duk Labarai

Wata Sabuwa: Jam’iyyar SDP Ta Kori Nasir El-rufa’i Na Tsawon Shekaru Talatin.

Wata Sabuwa: Jam’iyyar SDP Ta Kori Nasir El-rufa’i Na Tsawon Shekaru Talatin.

Duk Labarai
Daga Ƙarshe Jam'iyyar SDP Ta Kori Nasir El-rufa'i Na Tsawon Shekaru Talatin. Kwamitin ayyuka na kasa, na Social Democratic Party, ya kori tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, daga jam’iyyar. SDP ta ayyana El-Rufai a matsayin wanda ba zai iya alaƙanta kansa da jam’iyyar ba a kowane matsayi na tsawon shekaru 30 masu zuwa. Menene ra'ayinku?
Kalli Bidiyo: Ban Tausayawa Ummi Nuhu ba, Kuma Kadan ta gani akan abinda ta aikata, Wannan matashin yawa Tsohuwar jarumar Kannywood tonon silili

Kalli Bidiyo: Ban Tausayawa Ummi Nuhu ba, Kuma Kadan ta gani akan abinda ta aikata, Wannan matashin yawa Tsohuwar jarumar Kannywood tonon silili

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan matashin ya yiwa Tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu tonon Silili inda yace bai tausaya mata halin da ta tsinci kanta a ciki ba. Ya bayyana cewa, maimakon tara mata makudan kudade da mutane ke yi, kamata yayi a tambayeta abinda ta aikata, har Allah ya jarrabeta da irin rayuwar da take ciki. Shima dai ya danganta sabon Allah da rashin yiwa iyaye biyayya musamman wajan shiga harkar fim da alaka da abinda ya samu Ummi Nuhu. https://www.tiktok.com/@mustaphayalo/video/753...
Dangote nawa Shugaba Tinubu matsin lamba kan a hana shigo da man fetur daga kasashen Turai a rika saya a wajanshi kadai

Dangote nawa Shugaba Tinubu matsin lamba kan a hana shigo da man fetur daga kasashen Turai a rika saya a wajanshi kadai

Duk Labarai
Aliko Dangote ya nemi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya saka man fetur cikin abubuwan da aka haramta shigo dasu cikin Najeriya. Saidai 'yan kasuwar man fetur sun ce basu yadda da hakan ba. Dama dai akwai dokar data hana shigo da kayan da ake iya yinsu a Najeriya daga kasashen waje, shine Dangote yake son a saka Man fetur a ciki. Dangote yace ci gaba da shigo da gas da man fetur daga kasashen Turai zai sanyaya gwiwar matatun man fetur da ake dasu a Najeriya. Yace bama Najeriya kadai ba hadda sauran kasashen Africa ya kamata a hana shigo da man fetur daga kasashen turai.
Kalli Bidiyo: Sahir Abdul ya bayyana irin gagarumin tallafin da zai baiwa Ummi Nuhu

Kalli Bidiyo: Sahir Abdul ya bayyana irin gagarumin tallafin da zai baiwa Ummi Nuhu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron fina-finan Hausa, Sahir Abdul ya bayyana cewa, Bashi da makudan kudaden da zai tallafawa da Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu amma yana da hanyar da zai bata tallafi. Sahir yace zai tallafawa Ummi Nuhu da garin danwake da yake sayarwa sannan zai taimaka mata wajan sayar dashi. Ya bayyana hakane a cikin Bidiyon da ya wallafa a shafinsa na Tiktok. https://www.tiktok.com/@mr_saheeer/video/7531784475202702610?_t=ZM-8yOdD85xWcQ&_r=1

Kalli Bidiyo: Rukayya Dawayya ko dai kece abokiyar fadan Ummi Nuhu? Wata ta tambaya bayan da aka ga Dawattan tana habaici kan maganar Ummi Nuhu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} An yi caaa akan tsohuwar Tauraruwar fina-finan Rukayya Dawayya bayan da ta daki Bidiyo tana habaici anda da yawa suka fassara da cewa, da Ummi Nuhu take. Dawayya ta saki Bidiyo tana fadin cewa, Wasu a lokacin da suke ganiyarsu aun raina mutane har ma iyayensu basa jin maganarsu, sannan kuma ko Ibada basa yi. https://www.tiktok.com/@dawayya/video/7531800852042910981?_t=ZM-8yOcCsJaJuC&_r=1 Saidai duk da Dawayya bata kira suna ba, da yawa sun fassara cewa da Um...
Kalli Bidiyo da Duminsa: Wanda ya kirkiri Bidiyon AI na Sultan ya fito ya bayyana kansa inda yace DSS su saki Sultan su kamashi

Kalli Bidiyo da Duminsa: Wanda ya kirkiri Bidiyon AI na Sultan ya fito ya bayyana kansa inda yace DSS su saki Sultan su kamashi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani matashi ya bayyana inda yace shine ya kirkiri Bidiyon AI wanda yace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya mutu sannan ya dora Bidiyon Shahararren me watsa labarai a Tiktok Sultan. Hakan yasa hukumar DSS ta kama Sultan inda ta gurfanar dashi a gaban kotu bisa zargin Cusawa 'yan Najeriya kiyayyar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Matashin dai yace yana kira ga hukumar DSS ta saki Sultan ta kamashi. Kalli Bidiyon anan
Wata Sabuwa: Gwagwaren Nijeriya Ku Shirya, Za Mu Fara Karbar Haraji Daga Wajen Ku Domin Rabawa Masu Iyalin Dake Fadin Kasar Nan, Inji Gwamnatin Tarayya, Ta Bakin Ministan Cikin Gida, Olubinmi Tunji-Ojo

Wata Sabuwa: Gwagwaren Nijeriya Ku Shirya, Za Mu Fara Karbar Haraji Daga Wajen Ku Domin Rabawa Masu Iyalin Dake Fadin Kasar Nan, Inji Gwamnatin Tarayya, Ta Bakin Ministan Cikin Gida, Olubinmi Tunji-Ojo

Duk Labarai
Gwagwaren Nijeriya Ku Shirya, Za Mu Fara Karbar Haraji Daga Wajen Ku Domin Rabawa Masu Iyalin Dake Fadin Kasar Nan, Inji Gwamnatin Tarayya, Ta Bakin Ministan Cikin Gida, Olubinmi Tunji-Ojo Me za ku ce? Gwagwaren Nijeriya Ku Shirya, Za Mu Fara Karbar Haraji Daga Wajen Ku Domin Rabawa Masu Iyalin Dake Fadin Kasar Nan, Inji Gwamnatin Tarayya, Ta Bakin Ministan Cikin Gida, Olubinmi Tunji-Ojo Me za ku ce? Gwagwaren Nijeriya Ku Shirya, Za Mu Fara Karbar Haraji Daga Wajen Ku Domin Rabawa Masu Iyalin Dake Fadin Kasar Nan, Inji Gwamnatin Tarayya, Ta Bakin Ministan Cikin Gida, Olubinmi Tunji-Ojo Me za ku ce?
Da yawa wanda zaka ga sun koma abin tausai a karshen rayuwarsu a lokacin suna tashe sun raina mutane sannan ko ibada basa yi>>Inji Rukayya Dawayya

Da yawa wanda zaka ga sun koma abin tausai a karshen rayuwarsu a lokacin suna tashe sun raina mutane sannan ko ibada basa yi>>Inji Rukayya Dawayya

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rukayya Dawayya ta bayyana cewa, da yawa wanda zaka ga sun koma abin tausai a karshen rayuwarsu lokacin suna tashe sun raina kowa. Rukayya Dawayya ta bayyana hakane a wani Bidiyo data wallafa a shafinta na sada zumunta. Ta fadi hakane bayan da Ummi Nuhu ta bayyana gwanin ban tausai inda yanzu haka an fara tara mata kudi dan ta kula da kanta. Da yawa dai sun ce Rukayya Dawayya da Ummi Nuhu take. https://vm.tiktok.com/ZMScu34tM
Kalli Hotuna ALLAH SARKI: Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba

Kalli Hotuna ALLAH SARKI: Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba

Duk Labarai
Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba Allah Ya gafartawa Muhammadu Buhari. ALLAH SARKI: Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba Allah Ya gafartawa Muhammadu Buhari. ALLAH SARKI: Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba Allah Ya gafartawa Muhammadu Buhari.