Friday, May 23
Shadow

Duk Labarai

Soyayyar Da Nake Yi Wa Tinubu Da Shettima Ta Sa An Je Har Wurin Sana’ata An Sace Min Turaren Da Nake Siyarwa, Don Haka Daga Yau Na Bar Tafiyar Tinubu/Shettima, Inji Bashir Musa Maiturare Daga Garin Nguru, Jihar Yobe

Soyayyar Da Nake Yi Wa Tinubu Da Shettima Ta Sa An Je Har Wurin Sana’ata An Sace Min Turaren Da Nake Siyarwa, Don Haka Daga Yau Na Bar Tafiyar Tinubu/Shettima, Inji Bashir Musa Maiturare Daga Garin Nguru, Jihar Yobe

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Soyayyar Da Nake Yi Wa Tinubu Da Shettima Ta Sa An Je Har Wurin Sana'ata An Sace Min Turaren Da Nake Siyarwa, Don Haka Daga Yau Na Bar Tafiyar Tinubu/Shettima, Inji Bashir Musa Maiturare Daga Garin Nguru, Jihar Yobe. Me za ku ce?
Ƴaƴana sun je karɓo kuɗin kai su asibiti aka kama su cikin masu zanga-zanga a Kano’

Ƴaƴana sun je karɓo kuɗin kai su asibiti aka kama su cikin masu zanga-zanga a Kano’

Duk Labarai
Ɗaya daga cikin iyayen yaran nan da gwamnatin Najeriya ta tuhuma da cin amanar ƙasa sakamakon zanga-zanga kan tsadar rayuwa ta ce ta yi farin ciki da umarnin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu da ya ce a sake su. Fatima Muhammad ta ce 'ya'yanta biyu ne cikin yaran da aka kama lokacin da ta aike su karɓo kuɗin za a yi amfani da su wajen kai ɗaya daga cikinsu asibiti saboda ba shi da lafiya. "Wallahi farin cikin da muka ji ba zai musaltu ba," in ji Fatima. Shugabanni da kungiyoyi sun yi tir da kama yaran a wurin zanga-zangar da aka gudanar domin nuna fushi game da tsadar rayuwa daga 1 zuwa 10 ga watan Agustan 2024. Da yake jawabi a fadar shugaban ƙasa, Ministan Yaɗa Labarai Mohammed Idris ya ce shugaban ƙasa ya ce a sake su duk inda suke a faɗin Najeriya, kuma a sadar da su ga iyayensu. ...
Za a fara rijistar baƙi a jihar Kano

Za a fara rijistar baƙi a jihar Kano

Duk Labarai
Gwamnatin jihar Kano ta da ke arewa maso yammacin Najeriya ta kafa wani kwamitin ƙwararru da zai yi aikin yiwa baƙi ƴan ƙasashen waje mazauna birnin rijista musamman waɗanda suke gudanar da kasuwanci. Gwamnati ta ce ta ɗauki matakin ne domin samun alƙaluman mutanen da suka fito daga ƙasashen ƙetare kuma suke gudanar da harkokin kasuwanci a jihar, ta yadda za a haɓɓaka kudin shiga da kuma tsaro da samar da ayyukan yi. Kwamitin wanda ke ƙarƙashin ofishin sakataren gwamnatin Kano, zai tattara bayanan baƙi ƴan ƙasashen waje da ke aiki walau na kamfani ko a wata ma’aikata ko kuma kasuwanci. Shugaban kwamitin, Lawan Isa Kibiya ya ce aikin da za su yi zai taimaka wajen tabbatar da ganin baƙin waɗanda mafi yawa ƴan kasuwa ne su na biyan haraji kamar yadda doka ta yi tanadi. Ya ƙara da ...
Gwamnati ta karyata Lauyanta inda tace duka wadanda aka kama kananan yarane kuma za’a binciki jami’an tsaron da suka kamasu dan yi musu hukunci

Gwamnati ta karyata Lauyanta inda tace duka wadanda aka kama kananan yarane kuma za’a binciki jami’an tsaron da suka kamasu dan yi musu hukunci

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya ta musanta ikirarin lauyanta da yace wadanda aka kai gaban kotu a Abuja ba yara bane. idan dai ba'a mantaba a baya lauyan gwamnatin yace wasu ma daga cikin wadanda aka gurfanar na da aure wasu sun kammala jami'an, lamarin da ya jawo cece-kuce. Saidai a sabuwar sanarwar da ministan yada labarai, Mohammed Idris ya fitar yace shugaba Tinubu yace a dakatar da duk wata shari'a da ake akan yaran a sakesu. Sannan kuma yace dukansu yarane. Yace za'a binciki duka jami'an tsaron dake da hannu a lamarin dan ganin ko akwai wanda ya aikata ba daidai ba dan a hukuntashi. Sannan shugaban kasar ya bayar da umarnin kula da yaran da kuma mikasu hannun iyayensu da masu kula dasu cikin aminci.
Gwamnatin Tarayya ta kwace aikin gyara titin Abuja zuwa Kaduna zuwa Kano daga hannun kamfanin Julius Berger

Gwamnatin Tarayya ta kwace aikin gyara titin Abuja zuwa Kaduna zuwa Kano daga hannun kamfanin Julius Berger

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya ta kwace aikin gyaran Titin Abuja zuwa Kaduna, zuwa Zaria, zuwa Kano daga hannin kamfanin Julius Berger Plc. Sanarwar hakan ta fito ne daga ma'aikatar ayyuka ta tarayya kuma dalilin hakabya biyo bayan rashin samun matsaya tsakanin kamfanin na Julius Berger da Gwamnatin tarayya akan kudin aikin yanda za'a ci gaba da gudanar dashi. Kamfanin dai na Julius Berger yaki aiwatar da umarnin Gwamnatin tarayyar na ci gaba da aikin gyaran Titin inda ya kwashe ma'aikatansa daga kanntitunan. Tun zuwan Gwamnatin Tinubu,ma'aikatar ayyuka ta tarayya ta kwase watanni 13 tana kokarin sasantawa da kamfanin akan yanda za'a ci gaba da aikin amma abu yaci tura. Dalilin hakane gwamnatin tace ta kwace kwangilar gina titin daga hannun Kamfanin kuma ya kwashe kayansa ya kara gaba. A...
Ba gudu ba ja da baya akan maganar cire tallafin man fetur dana dala

Ba gudu ba ja da baya akan maganar cire tallafin man fetur dana dala

Duk Labarai
Ministan kudi Wale Edub ya ce ba maganar komawa baya game da batun cire tallafin man fetur dana Dalar Amurka. Ya bayyana hakane a yayin da yake karbar sabon karamin ministan kudi,Doris Uzoka Anite a Hedikwatar ma'aikatar dake Abuja ranar Litinin. Ya bayyana farin ciki da samun karamar Ministar wadda yace zata taimaka wajan cimma tsare-tsaren gwamnatin. A nata bangaren, Ministar tace zata yi aiki da masu ruwa da tsaki dan tabbatar da ganin ci gaban tattalin arziki.
APC ta lashe duka ƙananan hukumomi 13 a zaɓen jihar Nasarawa

APC ta lashe duka ƙananan hukumomi 13 a zaɓen jihar Nasarawa

Duk Labarai
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulkin jihar Nasarawa a Najeriya ta lashe kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 13 na jihar da aka yi. Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Jihar Nasarawa (NASIEC), Barr. Ayuba Usman, shi ne ya bayyana hakan a hedikwatar hukumar da ke Lafiya,babban birnin jihar. Ya bayyana cewa baya ga kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 13, ƴantakarar jam’iyyar APC sun lashe kujerun kansila 140, yayin da jam’iyyar SDP ta lashe biyar, sai kuma Zenith Labour Party (ZLP) ta lashe biyu. Kujerun kansilolin ZLP biyu suna cikin ƙaramar hukumar Doma, na SDP huɗu a Nasarawa-Eggon, da kuma ɗaya a ƙaramar hukumar Keffi. Ya ce jam’iyyun siyasa 14 ne suka fafata a zaben, yana mai cewa amfani da fasaha ya ƙara sanya zaɓen ya kasance mai inganci....
T-Pain na nufin wahala ta karamin lokaci, Tinubu zai sake cin zabe a 2027>>Inji Doyin Okupe

T-Pain na nufin wahala ta karamin lokaci, Tinubu zai sake cin zabe a 2027>>Inji Doyin Okupe

Duk Labarai
Tsohon kakakin shugaban kasa, Doyin Okupe ya bayyana cewa, 'yan Najeriya zasu sake zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben shekarar 2027 me zuwa dan ya kammala shekaru 8 kamar ya da doka ta bashi dama. Okupe ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels. Yace idan Tinubu ya magance matsalar wutar lantarki sannan ya maganace matsalar man fetur sannan ya magance matsalar abinci to 'yan Najeriya da kansu zasu fito au ce sai shine suke so ya ci gaba da mulki a shekarar 2027. Yace kuma sunan T-Pain da ake gayawa Tinubu yana nufin wahala ce ta dan lokaci wadda nan gaba zata zama abin Alheri.
Ban fadi zabeba, Magudi aka yi, Abin dariyane ka rasa abinda zaka yi akan wahalar da ka saka mutane a ciki saidai kace a yi addu’a>>Atiku ya mayarwa Tinubu Martani

Ban fadi zabeba, Magudi aka yi, Abin dariyane ka rasa abinda zaka yi akan wahalar da ka saka mutane a ciki saidai kace a yi addu’a>>Atiku ya mayarwa Tinubu Martani

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP,Alhaji Atiku Abubakar ya mayarwa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu martani kan maganar da ya masa ta cewa tsare-tsaren shi da yake baiwa Tinubu shawarar ya dauka ba'a gwadasu an ga yanda suke aiki ba. Atiku yace gaggawa wajan daukar matakai ba tare da taka tsantsan ba ne da gwamnatin 'yan koyo ta Tinubu ke yi ne ya jefa kasarnan cikin wahala. Atiku yace abin mamaki ne ace bayan da ya yi kiran a kawo gyara,Tinubu ya rasa irin gyaran da zai kawo saidai yace a yi addu'a....