Monday, December 15
Shadow

Duk Labarai

Da Duminsa Ji Karin Bayani Game Da Haďarin Da Gwamnan Jihar Katsina Ya Yi, da halin da ake ciki ayanzu, Da Bidiyon sa daga gadon Asibiti inda ake kwance yake jinya

Da Duminsa Ji Karin Bayani Game Da Haďarin Da Gwamnan Jihar Katsina Ya Yi, da halin da ake ciki ayanzu, Da Bidiyon sa daga gadon Asibiti inda ake kwance yake jinya

Duk Labarai
Karin Bayani Game Da Haďarin Da Gwamnan Jihar Katsina Ya Yi. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Motar Gwamnan Katsina ce tayi taho mu gamu da wata mota Golf cikin daren nan har saida motar Golf din injinta ya fita sanadiyar mai Golf din yayi lodi mai yawa hade da dan zaman gefen direba hakan yasa ya kasa rike motar tashi, duk kusan mutanen cikin motar sun kakkarye. https://www.tiktok.com/@avdoolmaje/video/7529390392052124934?_t=ZM-8yCjOCDSMWm&_r=1 A motar Gwamnan kuma su uku ne da Chief of Staff da wani d...
ALLAH SARKI: Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq, Ta Fashe da Kuka Yayin Taron Addu’a na Musamman Ga Marigayi Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

ALLAH SARKI: Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq, Ta Fashe da Kuka Yayin Taron Addu’a na Musamman Ga Marigayi Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Duk Labarai
Ministar Jinkai a lokacin mulkin Buhari, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta kasa jurewa ta fashe da kuka yayin da take halartar taron addu’a na musamman da aka gudanar domin girmama marigayi tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, a Babban Birnin Tarayya Abuja. Taron addu’ar, wanda ya ja hankalin fitattun ’yan siyasa, manyan malamai da jama’a daga sassa daban-daban na ƙasar nan, ya gudana ne cikin yanayi na alhini da jimami, inda aka roƙi Allah ya jikan marigayin da rahama tare da gafara, bisa irin gudunmawar da ya bayar wa ƙasa a lokacin da yake mulki. Hajiya Sadiya, wadda ta kasance daga cikin amintattun masu rike da madafun iko a gwamnatin Buhari, ta kasa jure hawaye yayin da aka fara ambato irin jagoranci da tsayin daka da marigayin shugaban ya yi wajen kawo sauyi da tabbatar da ayyuk...
Kalli Hotuna da Duminsu Yanda Motar da su Gwamnan Katsina ta lalace bayan iftila’in fa ya fada musu

Kalli Hotuna da Duminsu Yanda Motar da su Gwamnan Katsina ta lalace bayan iftila’in fa ya fada musu

Duk Labarai
Yadda motar da ta yi karo da tawagar Gwamna Radda ta yi rugu-rugu Wannan itace mota kirar Golf da ta yi karo gaba da gaba da motar Mai Girma Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda kan hanyar Daura zuwa Katsina. fatan Allah ya basu lafiya ya kiyaye faruwar hakan a gaba. Rahotanni sun ce fasinjojin dake cikin motar kirar Golf sun samu karaya da raunuka. Sai dai Gwamnan jihar na Katsina, Radda bai ji wani mummunan rauni ba.
Kalli Bidiyon yanda Gwamnan jihar Imo yayi subutar baki yace Allah ya jikan tsohon shugaban kasa, Marigayi Bola..a yayin da yake son cewa Muhammadu Buhari

Kalli Bidiyon yanda Gwamnan jihar Imo yayi subutar baki yace Allah ya jikan tsohon shugaban kasa, Marigayi Bola..a yayin da yake son cewa Muhammadu Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma yayi subutar bakin kiran sunan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu maimakon Tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari. Yayi wannan subutar baki ne a Owerri wajan wani taro a yayin da yake son yiwa shugaba Buhari addu'a. https://www.youtube.com/watch?v=8bg_6SxA3SA Lamarin dai ya dauki hankula.
YANZU-YANZU: Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da labarin Gwamna Dikko Radda yayi hatsãriɲ mota amma komi da sauƙi yanzu haka yana samun kulawa daga kwararru

YANZU-YANZU: Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da labarin Gwamna Dikko Radda yayi hatsãriɲ mota amma komi da sauƙi yanzu haka yana samun kulawa daga kwararru

Duk Labarai
Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da labarin Gwamna Dikko Radda yayi hatsãriɲ mota amma komi da sauƙi yanzu haka yana samun kulawa daga kwararru Awata sanarwa da sakataren yada labaran Gwamnan Ibrahim Kaula Muhammad ya fitar ya ce "yanzu haka kwararrun likitoci na kula da lafiyar Gwamnan a wani kebantacce waje, amma komi da sauki" inji shi.
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda Ya Yi Haɗãri, Ya Samu Rãuɲi A Ƙafa, ji Halin da yake ciki a yanzu

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda Ya Yi Haɗãri, Ya Samu Rãuɲi A Ƙafa, ji Halin da yake ciki a yanzu

Duk Labarai
DAGA Muhammad Kwairi Waziri Rahotanni da suka iso mana yanzu-yanzu na tabbatar da cewa Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda, ya yi mummunan haɗãriɲ mota a hanyarsa ta dawowa daga garin Daura, jihar Katsina. Majiyoyi masu tushe sun bayyana cewa haɗãriɲ ya faru ne sa’o’i kaɗan da suka wuce, kuma ya haifar da fãŝhēwar ƙafar gwamnan, wanda yanzu haka yake karɓar kulawa a Asibitin FMC Daura. Bayan jin labarin hadarin, jama’a da dama sun fara aika saƙonnin ta’aziyya da addu’o’i na fatan samun lafiya cikin gaggawa, musamman ganin irin nauyin da ke kan gwamnan a wannan lokaci mai cike da kalubale. Hukumomin da abin ya shafa, har zuwa lokacin hada wannan rahoto, ba su fitar da cikakken bayani ba kan yadda hadarin ya faru da kuma halin da gwamnan ke ciki kwata-kwata. Muna fat...
YANZU-YANZU: Wani Matashi Daga Jihar Adamawa Ya Fara Tattaki Zuwa Katsina domin nuna goyon bayansa ga mawaki Dauda Kahutu Rarara, da kuma halartar gaisuwar rashin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a garin Daura

YANZU-YANZU: Wani Matashi Daga Jihar Adamawa Ya Fara Tattaki Zuwa Katsina domin nuna goyon bayansa ga mawaki Dauda Kahutu Rarara, da kuma halartar gaisuwar rashin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a garin Daura

Duk Labarai
Daga Muhammad Kwairi Waziri Fitaccen matashi Dudu Walle ya kama hanyar tafiya da ƙafa daga Adamawa zuwa Katsina domin nuna goyon bayansa ga mawaki Dauda Kahutu Rarara, da kuma halartar gaisuwar rashin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a garin Daura. A cewarsa, “Na yi bankwana da mutanen Adamawa, kuma idan an bani keke a hanya zan hau, amma idan babu zan ci gaba da tafiya da ƙafata.” Al’umma da dama sun bayyana sha’awarsu da ƙarfafa masa gwiwa bisa irin wannan ƙudurinsa na nuna kauna da jajircewa. Wane fata zaku masa?
A yayin da ake ymta yada cewa an garzaya da Ganduje Landan Magashiyan, Dansa ya fito yayi bayani

A yayin da ake ymta yada cewa an garzaya da Ganduje Landan Magashiyan, Dansa ya fito yayi bayani

Duk Labarai
Rahotanni nata yawo cewa, tsohon shugaban jam'iyyar APC kuma tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje bashi da Lafiya. Rahotannin na kara da cewa, wai an garzaya dashi Asibiti a Landan. Saidai daya daga cikin 'ya'yansa ya fito ya karyata wannan ikirarin inda yace mahaifinsu na nan lafiyarsa qalau, kamar yanda muka ji daga wata majiya.