Tuesday, December 16
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Munirat Abdulsalam ta fara yiwa Kirista Tonon Silili inda ta bayyana wani sirri da tace ba zai musu dadi ba

Kalli Bidiyo: Munirat Abdulsalam ta fara yiwa Kirista Tonon Silili inda ta bayyana wani sirri da tace ba zai musu dadi ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Munirat Abdulsalam ta fara yiwa Kirista tonon Silili inda tace har yanzu bata gane speaking in tongues ba. Munirat tace zasu je coci sai ta ji anata wasu dalasimai wanda basu da ma'ana. Tace wai sai ace Holy Spirit ne ya shigi mutum. Tace taje cocin amma ita bata ji ya shigeta ba. https://www.tiktok.com/@muneeratabdulsalambackup/video/7524722970883804434?_t=ZM-8xrOpn2Ksnm&_r=1 Munirat ta yi wannan maganane bayan da wani yace mata ta koma Kirista. Ta sake...
Kalli Bidiyo: Duka litattafan Darika da Shi’a sun tabbatar akwai kwarkwata a zamanin Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam)>>Inji Malam Musa Asadussunnah

Kalli Bidiyo: Duka litattafan Darika da Shi’a sun tabbatar akwai kwarkwata a zamanin Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam)>>Inji Malam Musa Asadussunnah

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malam musa Asadussunnah ya bayyana cewa, Litattafan Darika da Shi'a duka sun tabbatar akwai kwarkwata a zamanin Annabi(Sallallahu alaihi wasallam) Ya bayyana hakane yayin wata hira da aka yi dashi ta kai tsaye a ahafin sada zumunta. Malamin ya kara da cewa, Hadisin da ake magana akai, ba cewa yayi akwai kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam) ba, cewa yayi matar tana dubawa dan ganin ko akwai kwarkwata. https://www.tiktok.com/@pandodata/video/7524659705663261...
Kalli Bidiyon: Kaso 99.99 na masu laifin da ake kamawa a jihar mu ta Anambra Inyamurai ne ba Fulani ba>>Inji Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo

Kalli Bidiyon: Kaso 99.99 na masu laifin da ake kamawa a jihar mu ta Anambra Inyamurai ne ba Fulani ba>>Inji Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Gwamnan jihar Anambra Charles Soludo ya bayyana cewa, kaso 99.99 na masu laifuka da garkuwa da mutane da ake kamawa a jihar, Inyamurai ne ba Fulani ba. Ya bayyana hakane a wajan wani taro dake gudana. Hakan na zuwane a yayin da kusan duk wani laifi musamman na garkuwa da mutane da ya faru a yankin Inyamurai ana alakantashi da cewa Fulanine. https://twitter.com/SaharaReporters/status/1942584757952672226?t=2iH-fRc24tSiU_3J8-uroQ&s=19 Lamarin dai ya ja...
Wannan wulakanci ne: Kalli Bidiyon yanda wani ya daina saurarin shugaba Tinubu a wajan Taron BRICS da ake yi a kasar Brazil yayin da yake jawabi

Wannan wulakanci ne: Kalli Bidiyon yanda wani ya daina saurarin shugaba Tinubu a wajan Taron BRICS da ake yi a kasar Brazil yayin da yake jawabi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A wajan taron kasashen dake karkashin kungiyar BRICS dake gudana a kasar Brazil. A yayin da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zo yin jawabinsa, an ga yanda wani dake bayansa na cire abin sauraren jawabin kunne da ake sakawa inda ya canjashi da wani. https://www.tiktok.com/@kingovieovie/video/7524402664076004613?_t=ZM-8xrHxKsGBLa&_r=1 Wasu dai sun yi fassarar cewa, ya gaji da jin abinda Tinubu ke cewa ne shiyasa yayi hakan.
Har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakanin Buhari da Tinubu>>Inji Garba Shehu

Har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakanin Buhari da Tinubu>>Inji Garba Shehu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Me magana da yawun tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Malam Garba Shehu yace har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakanin Shugaba Buhari da Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana hakane a Trust TV yayin wata hira da aka yi dashi. Malam Shehu yace Buhari yakan ce ba zai zama Butulu ba, Jam'iyyar data bashi damar zama shugaban kasa sau biyu, ba zai mata zagon kasa ba. Sannan yace duk wanda ya san yanda aka hada APC da gwagwarmayar da aka sha har ta ci zabe, ba zai so yayi wani ...
Ji yanda Shekarau da wasu ‘yan PDP suka ki kula Atiku yayin da yaje Gaisuwar Dantata a Kano

Ji yanda Shekarau da wasu ‘yan PDP suka ki kula Atiku yayin da yaje Gaisuwar Dantata a Kano

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau, tare da daukacin shugabannin jam’iyyar PDP a jihar, sun yi watsi da ziyarar da tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai ga iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata a ranar Lahadi. THE GUARDIAN ta rawaito cewa Shekarau, wanda mamba ne na kwamitin amintattu na PDP kuma jagoran adawa a Kano, ba a ga fuskar sa ba a cikin tawagar manyan jami’an da suka raka Atiku yayin ziyarar ta’aziyyar da suka kai gidan marigayi Dant...
Za’a kori Peter Obi daga jam’iyyar Labour Party saboda ya shiga hadakar ‘yan Adawa ta kayar da Tinubu

Za’a kori Peter Obi daga jam’iyyar Labour Party saboda ya shiga hadakar ‘yan Adawa ta kayar da Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam'iyyar Labour party ta sanar da shirinta na korar dan takarar shugaban kasarta, Peter Obi saboda shiga gamayyar 'yan adawa dan ganin an kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zabe a 2027. Wakilin jam'iyyar, Abayomi Arabambi ne ya bayyana haka a hirar da aka yi dashi a Channels TV ranar Talata inda yace ci gaba da hadaka da Peter Obi ke yi da 'yan Adawar alhalin yana cewa shi dan Labour Party ne ya sabawa dokar tsarin Mulki kuma ba zasu amince da hakan ba. Yace zasu y...
Hukumar JAMB ta sanya 150 a matsayin mafi karancin makin shiga Jami’a

Hukumar JAMB ta sanya 150 a matsayin mafi karancin makin shiga Jami’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar shirya jarabawar JAMB ta saka makin 150 a matsayin mafi karancin maki na shiga jami'a. Sannan ta saka maki 100 a matsayin maki mafi karanci na shiga kwalejojin kimiyya da fasaha da na Ilimi. Sannan ta saka makin 140 a matsayin mafi karancin makin shiga makarantun koyar da aikin jinya. An amince da wannan maki ne a zama da aka yi tsakanin wakilan shuwagabannin jami'o'in da shugaban hukumar JAMB, Prof. Is-haq Oloyede, a Abuja ranar Talata.
Da Duminsa:Ji yanda shugaba Tinubu ya kira taro a asirce dan samo hanyar da zasu kwace iko da jam’iyyar ADC ta su Atiku

Da Duminsa:Ji yanda shugaba Tinubu ya kira taro a asirce dan samo hanyar da zasu kwace iko da jam’iyyar ADC ta su Atiku

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga jam'iyyar ADC sun zargi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta shirya taruka a asirce dan samo hanyar da zasu kwace iko da jam'iyyar ADC. Me magana da yawun ADC na riko, Mallam Bolaji Abdullahi ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai inda yace an kira taron inda wasu na kusa da shugaban kasar na ciki. Ya bayyana cewa wannan ba shine Dimokradiyya ba sannan shiri ne na mayar da Najeriya tsarin jam'iyya daya kadai. Yayi kira ga shugaban...
Kalli Bidiyon: Malaman Darika na sukar Sheikh Lawal Triumph bayan da ya karanto Hadisin dake cewa an samu kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam)

Kalli Bidiyon: Malaman Darika na sukar Sheikh Lawal Triumph bayan da ya karanto Hadisin dake cewa an samu kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam)

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malaman Darika da yawa ne suke sukar malam Lawal Triumph bayan da ya karanto Adisin dake cewa an samu Kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malaman darikar dai sun bayyana wannan da cewa cin fuska ne da rashin ganin darajar Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam). Sannan sun ce Ko da an ruwaito wannan Hadisi bai kamata a rika karantashi ba dan bai dace da Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam) ba. https://www.tiktok.com/@suleimansheikhgambosufi3/video/7523719765496...