Tuesday, July 14
Shadow

Duk Labarai

Bidiyon: Ganin yanda matar shugaban kasa ta shiryawa ‘yan majalisar dattijai Liyafa yayin da ake ta fama da matsalar tsaro a Najeriya ya jawo cece-kuce

Bidiyon: Ganin yanda matar shugaban kasa ta shiryawa ‘yan majalisar dattijai Liyafa yayin da ake ta fama da matsalar tsaro a Najeriya ya jawo cece-kuce

Duk Labarai
An ga Bidiyon liyafar cin abincin da matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta shiryawa 'yan majalisar Dattijai. Saidai Bidiyon ya jawo suka ga matar shugaban kasar da 'yan majalisar inda ake cewa wannan bai kamata ba yayin da ake fama da matsalar tsaro a sassa daban-daban na Najeriya. https://twitter.com/macburnertunes/status/1995093128622289387?t=_xW6ZU4g04NKUxF4sp3A8g&s=19
Kalli Bidiyon: Sheikh Dahiru Usman Bauchi bai Ràsù ba yana nan tare damu>>Inji Wannan matashiyar

Kalli Bidiyon: Sheikh Dahiru Usman Bauchi bai Ràsù ba yana nan tare damu>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wannan matashiyar wadda 'yar darika ce ta bayyana cewa, Sheikh Dahiru Usman Bauchi bau rasu ba yana nan da rai tare dasu. Tace ko tafiyar da yayi da son ransa ya tafi ba wai mutuwace ta daukeshi ba. Lamarin nata ya jawo cece-kuce saboda hadda zage-zage ta hada. https://www.tiktok.com/@rumaisalawal440/video/7577670777517001991?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7577670777517001991&source=h5_m&timestamp=1764499104&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_l...
Kalli Bidiyon: Rashida Mai Sa’a ta jawo cece-kuce bayan data kawo wani Kwado wanda tace na matan aure ne da mazansu ke bin mata a waje, tace kwadon yana hana Zarmalulun Namiji tashi

Kalli Bidiyon: Rashida Mai Sa’a ta jawo cece-kuce bayan data kawo wani Kwado wanda tace na matan aure ne da mazansu ke bin mata a waje, tace kwadon yana hana Zarmalulun Namiji tashi

Duk Labarai
Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Maisa'a ta kawo wani kwado da tace na matan aurene da mazansu ke bin mata a waje. Tace idan mace ta kulle kwadon Zarmalulun mijinta ba zai kara tashi ba har sai an bude kwadon. Tace kuma ta bayar an gwada yayi aiki. Saidai wasu na sukarta da cewa, wannan abu Shirkane sannan sabon Allah ne. https://www.tiktok.com/@backup_rashida_mai_saa/video/7578278298149506312?_t=ZS-91pR60Kdm5I&_r=1
Kaso 80 na masu ilimin Najeriya kiristocine, hakanan kaso 85 na masu juya tattalin arzikin Kasarnan Kirista ne

Kaso 80 na masu ilimin Najeriya kiristocine, hakanan kaso 85 na masu juya tattalin arzikin Kasarnan Kirista ne

Duk Labarai
Malamin Kirista, Matthew Hassan Kuka ya bayyana cewa, kaso 80 na masu ilimin Najeriya Kiristoci ne hakanan kuma Kiristoci ne ke juya kaso 85 na tattalin arzikin Najeriya. Ya bayyana hakane a wajan wani taro a Kaduna inda yace to a hakane za'a ce ana yiwa Kiristoci wariya ko ana hanasu yin addinin su ko ana musu Khisan Kyiyashi a kasarnan? Yace maganar Khisan Kyiyashi da ake cewa anawa Kiristoci a Najeriya ba gaskiya bane. Yace ba a gane kisan Kiyashi ta hanyar yawan mutanen da aka kashe, ana ganewa ne ta hanyar niyyar me yin Khisan.
Anya wannan malamin gaskiyane kuwa, Yayi Ikirarin za’a iya tayar da matacce ta hanyar kuran Sunan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Anya wannan malamin gaskiyane kuwa, Yayi Ikirarin za’a iya tayar da matacce ta hanyar kuran Sunan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Duk Labarai
Wannan malamin da ya jawo cece-kuce saboda ikirarin cewa idan aka gayawa Saniya cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya yi wafati mutum ba zai koma gida Lafiya ba. A yanzu ya kara yin wata magana cewa, wai da fadar sunan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) za'a iya tayar da matacce ko da ya kai shekaru 100 da rasuwa. https://twitter.com/MasterMaliq/status/1994791964026278188?t=hIETGW2ENAC3BiNgvsfukg&s=19 Da yawa dai sun karyata wannan ikirari nasa.