Kalli Bidiyo: Tun ina Yarinya ‘yar Shekara 5 na gano karyar da ake mana a coci, daga nan na ji soyayyar Annabi Muhammad(Sallalahu Alaihi Wasallam) ta shiga Raina kuma na zabeshi a matsayin Masoyi, Munirat Abdulsalam ta gayawa Kiristoci masu ce mata ta koma Kirista
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tauraruwar kafafen sada zumunta Munirat Abdulsalam ta bayyana cewa, Ta zabi Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a matsayin masoyi.
Ta bayyana hakane bayan da wani kirista ya aika mata da sakon cewa ta koma kiristanci.
Munirat ta bayyana cewa, babanta masu maganar basu kai shi son Yesu ba amma tun tana da shekaru 13 ta kai kanta masallaci ta musulunta.
Ta bayar da labarin yanda ake kaisu coci suna da shekara 5 a ce su rufe ido a kawo alewa, sai a dauke ace Muhammadu(Salla...







