Wednesday, July 15
Shadow

Duk Labarai

An dakatar da dan Bautar Kasa bayan da ya bayyana cewa Zai Aikata Alfasha da dalibai mata saboda ya gansu da Manyan Nòwnùwà da Manyan Màzàunàì a Jihar Kaduna

An dakatar da dan Bautar Kasa bayan da ya bayyana cewa Zai Aikata Alfasha da dalibai mata saboda ya gansu da Manyan Nòwnùwà da Manyan Màzàunàì a Jihar Kaduna

Duk Labarai
Dan bautar kasa, Oyaje Daniel dake aiki a makarantar Judeen International School, Annex Section, Mando dake jihar Kaduna, ya bayyana a shafinsa na Facebook cewa, zai Aikata alfasha da 'yan mata 'yan makaranta saboda ya gansu da manyan Nonuwa da manyan mazaunai. Saidai wannan sakon nasa ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda tuni aka daukeshi daga makarantar da yake bautar kasar. Sannan kuma an tuhumeshi aka kuma mayar dashi ya ci gaba da bautar kasarsa a hedikwatar bautar kasa ta jihar Kaduna. Saidai Rahotannin sun ce ya nuna nadama sosai kan abinda ya faru kuma ya nemi Afuwa. An kafa wani kwamiti da zai yi bincike kan lamarin.
Da Duminsa: Dalibai 50 wadanda aka yi Ghàrkùwà dasu a jihar Naija sun tsere daga hannun Tshàgyèràn Dhàjì >>Inji Kungiyar Kiristoci ta CAN

Da Duminsa: Dalibai 50 wadanda aka yi Ghàrkùwà dasu a jihar Naija sun tsere daga hannun Tshàgyèràn Dhàjì >>Inji Kungiyar Kiristoci ta CAN

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Naija na cewa akalla Dalibai 50 daga cikin wadanda aka sace daga makarantar St. Mary sun tsere daga hannun 'yan Bindigar da suka sacesu. Shugaban kungiyar CAN ta jihar Naija, Bulus Dauwa Yohanna ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi, yace Daliban sun kubuta ne ranar Juma'a zuwa Asabar kuma an sadasu da iyayensu.
Hukumar Kula da jami’o’in Najeriya, NUC tace wadanda aka baiwa Digirin Girmamawa irin wadda aka baiwa Rarara su daina Amfani da sunan “Dr.” A jikin sunansu

Hukumar Kula da jami’o’in Najeriya, NUC tace wadanda aka baiwa Digirin Girmamawa irin wadda aka baiwa Rarara su daina Amfani da sunan “Dr.” A jikin sunansu

Duk Labarai
Hukumar kula da jami'o'in Najeriya NUC ta gargadi masu Digirin girmamawa ta Doctorate da cewa su daina amfani da "Dr." A gaban sunansu. Hukumar tace wadanda suka yi karatun PhD ne kadai ke da ikon amfani da "Dr." A gaban sunansu. Shugaban hukumar ta NUC, Prof. Abdullahi Ribadu ne ya bayyana haka a wajan kaddamar da wani bincike da aka gudanar akan bayar da Digirin Doctorate na girmamawa da jami'o'i ke yi. Ya bayyana cewa akwai damuwa kan yanda ake amfani da Digirin Doctorate na girmamawa ta hanyar da bata kamata ba
Da Nine Shugaban kasa da Tuni na goyi bayan Trump ya kawo Khari Najeriya>>Inji Peter Obi

Da Nine Shugaban kasa da Tuni na goyi bayan Trump ya kawo Khari Najeriya>>Inji Peter Obi

Duk Labarai
Dan takarar shugaban kasa a shekarar 2023 a jam'iyyar Labour Party, Peter Obi ya bayyana cewa, da shine shugaban kasa a yanzu da tuni ya baiwa shugaban kasar Amurka, Donald Trump damar kawo Khari Najeriya. Ya bayyana hakane a wajan wani taro da aka yi dakan shugabanci. https://www.youtube.com/watch?v=8hsf2Ufy31c Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana aniyar kawo Khari Najeriya dan kawar da wadanda ya kira 'yan ta'adda masu yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi. Lamarin ya jawo takaddama inda gwamnatin Najeriya tace ba gaskiya bane ba'a yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya.
Kalli Bidiyon inda wasu ke cewa ashe Raba Gardama Dan Iyskane? Bayan da aka ga ya mikawa Abokiyar aikinsa, Maryam Shu’aib hannu su gaisa amma taki yadda

Kalli Bidiyon inda wasu ke cewa ashe Raba Gardama Dan Iyskane? Bayan da aka ga ya mikawa Abokiyar aikinsa, Maryam Shu’aib hannu su gaisa amma taki yadda

Duk Labarai
Wani Bidiyo Tauraron fina-finan Hausa, Raba Gardama ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta. An ganshi a wajan tarone tare da abokan aikisa, Amal Umar da kuma Maryam Shuaib. Ya mikawa Maryam hannu dan su gaisa amma sai ta dukar da kanta kasa, ta ki yadda. Wasu sun rika cewa, Ashe Raba Gardama Dan iskane da dai magangani masu kama da hakan. Inda wasu kuma suka ce Maryam ta ki bashi hannune saboda a idon Duniyane. https://www.tiktok.com/@turakees.shot/video/7575680532667796757?_t=ZS-91dPZQalphI&_r=1
Allah Sarki: Kalli Bidiyon matar Gfresh, Maryam inda ta tabbatar da cewa ya sake ta, tace ta yi hakuri iya bakin kokarinka dan ta zauna dashi amma ya Wùlàkànta Aure, ya je ya tare da Tsohuwar matarsa, Sadiya Haruna

Allah Sarki: Kalli Bidiyon matar Gfresh, Maryam inda ta tabbatar da cewa ya sake ta, tace ta yi hakuri iya bakin kokarinka dan ta zauna dashi amma ya Wùlàkànta Aure, ya je ya tare da Tsohuwar matarsa, Sadiya Haruna

Duk Labarai
Matar tauraron Tiktok G-fresh Al-Amin Maryam ta tabbatar da cewa mijin nata ya sake ta saki daya. Tace ya aika mata da sakon Sakin. Tace ya koma ya tare da tsohuwar matarsa, Sadiya Haruna. Danna nan da kallin Bidiyon https://www.tiktok.com/@xainabibraheem/photo/7575680629979860245?_r=1&_t=ZS-91dIjIeIJeb Amma tace zai dawo ya nemeta sanda kuma ba zai ganta ba. A wani Bidiyo kuma da aka ganta ana mata kyautar wayar iPhone 14 tace ta yi iya kokarinta wajan ganin ta zauna da Gfresh ta yi hakuri amma ya wulakanta Aure, tace dik wanda ya wulakanta aure, Aure sai ya wulakanta shi. Tace ita kuma tasan hakurin da ta yi ba zai tafi a banza ba. https://www.tiktok.com/@maryamnikicminaj/video/7575568420083617045?_t=ZS-91dGn6rbgmW&_r=1 Kalli Bidiyon anan Haka...
Hukumar ‘yansandan Najeriya ta fitar da Jadawalin makarantun da tshàgyèràn Dhàjì ke shirin shiga a Arewa

Hukumar ‘yansandan Najeriya ta fitar da Jadawalin makarantun da tshàgyèràn Dhàjì ke shirin shiga a Arewa

Duk Labarai
Hukumar 'yansandan Najeriya ta fitar da bayanan gargadi inda take cewa, 'yan Bindiga na ta kwarara zuwa jihar Kogi. Tace hakan na faruwane saboda su gujewa luguden wuta da ake musu a jihohin Naija da Kwara. Hakanan sanarwar wadda kafar Sahara reporters ta ce ta samo ta bayyana cewa, tshageran Dhajin na shirin kai hari kan makarantun Ochaja Boys and Girls Secondary Schools da kuma jami'ar Prince Abubakar Audu University, Anyigba, da bankuna da guraren Ibada da ofisoshin 'yansanda. Sanarwar tace tshageran Dhajin na dauke da muggan makamai masu hadarin gaske.
Kalli Bidiyon tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai yana fadin cewa Gwamnatin Tarayya tana Baiwa tshàgyèràn Dhàjì kudi da kayan Abinci, inda yayi zargin cewa Jihar Kaduna Biliyan 1 ta basu

Kalli Bidiyon tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai yana fadin cewa Gwamnatin Tarayya tana Baiwa tshàgyèràn Dhàjì kudi da kayan Abinci, inda yayi zargin cewa Jihar Kaduna Biliyan 1 ta basu

Duk Labarai
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya yi zargin cewa hanyar da Gwamnatin yanzu ta dauka itace ta baiwa tsageran Daji kudi da kayan abinci wai dan a rika lallabasu kada su rika kai hare-hare kan al-umma. Yace jihohi da yawa na Arewa na kan wannan tsarin ciki hadda jihar Kaduna. Malam ya kara da cewa a jihar Kaduna Naira Biliyan 1 aka baiwa tsageran dajin. Yace suna da hujjoji akan hakan kuma idan lokaci yayi zasu fitar dasu. Malam ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. https://twitter.com/OurFavOnlineDoc/status/1992320400940990504?t=XMHE9ZcFNCFV6pbOc6vpfA&s=19