Saturday, March 7
Shadow

Duk Labarai

Kalli Yanda Murna ta barke a Jos bayan tabbatar da Professor Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban APC

Kalli Yanda Murna ta barke a Jos bayan tabbatar da Professor Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban APC

Duk Labarai
Rahotanni daga Jos babban birnin jihar Flato na bayyana cewa, an barke da murna bayan da aka tabbatar da Professor Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam'iyyar APC. A yau ne dai aka bayyana Professor Nentawe Yilwatda a matsayin shugaban APC wanda ya maye gurbin Dr. Abdullahi Umar Ganduje. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1948410580412330452?t=I4o5VkpTFz11AhTXPakAmg&s=19 https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1948408360300163227?t=xnbcHp8N-7vTnVDC_j7UKw&s=19
Ku jikawa ‘yan Najeriya anta saboda naji anata korafin Yunwa>>Shugaba Tinubu ga Gwamnoni

Ku jikawa ‘yan Najeriya anta saboda naji anata korafin Yunwa>>Shugaba Tinubu ga Gwamnoni

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa gwamnonin Najeriya umarnin su yiwa talakawa yayyafin Alheri saboda a cewarsa ana ta korafi. Shugaban kasar ya bayyana cewa shine ke jagorantar kawo Chanji a Najeriya sannan kuma zasu ci gaba da yiwa 'yan Najeriya aiki tukuru. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1948399213571612900?t=VBsNxPK2FkRkrD-zPNnggA&s=19
Bidiyo Da Duminsa: Kalli yanda aka rantsar da Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam’iyyar APC

Bidiyo Da Duminsa: Kalli yanda aka rantsar da Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam’iyyar APC

Duk Labarai
https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1948382291501158620?t=JPwMiXjVE8kYlCeL9TdQVg&s=19 Jam’iyyar APC ta naɗa Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam’iyyar na ƙasa, bayan taron da aka gudanar a Abuja tare da shugaba Bola Ahmed Tinubu da gwamnonin jam’iyyar. Yilwatda, wanda ya fito daga jihar Filato, ya maye gurbin Dr. Abdullahi Umar Ganduje wanda ya yi murabus a watan Yuni 2025 saboda dalilan lafiya. Kafin naɗinsa, Yilwatda na rike da mukamin Ministan Jin ƙai da Rage Talauci a gwamnatin Tinubu. Farfesa Nentawe ya kasance ɗan takarar gwamna a jihar Filato a zaɓen 2023 karkashin APC. Hakanan, ya taba zama kwamishinan zaɓe na hukumar INEC daga 2017 zuwa 2021, inda ya jagoranci harkokin zaɓe a jihohi da dama. Naɗin nasa ya zo ne da nufin ƙarfafa haɗin kai da dai...
Kalli Bidiyo:Malamai na Allah wadai da abinda wasu bata gari sukawa A’isha Buhari bayan Rashin Mijinta, Shugaba Muhammadu Buhari

Kalli Bidiyo:Malamai na Allah wadai da abinda wasu bata gari sukawa A’isha Buhari bayan Rashin Mijinta, Shugaba Muhammadu Buhari

Duk Labarai
An samu wasu suna saka hoton matar tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari, watau A'isha Buhari suna cewa ga bazawara idan akwai me so. Saidai malamai sun yi Allah wadai da hakan inda suka ce ya sabawa koyarwar addini. Malaman sun ce matar dakw cikin Takaba bai kamata a mata haka ba. https://www.tiktok.com/@hayatudden.jafar/video/7529164978113465605?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7529164978113465605&source=h5_m&timestamp=1753360461&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7510327615027545862&am...
Da Duminsa: Ji yanda aka Yi cacar baki kiris ya rage a naushi juna tsakanin Godswill Akpabio da Sanata Opeyemi Bamidele a majalisar Dattijai

Da Duminsa: Ji yanda aka Yi cacar baki kiris ya rage a naushi juna tsakanin Godswill Akpabio da Sanata Opeyemi Bamidele a majalisar Dattijai

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, a jiya Laraba an samu wata dambarwa tsakanin kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio da sanata Opeyemi Bamidele. Muhawarar tasu ta yi zafi sosai ta yanda kiris ya rage su gwabza. Hakan ya farune a yayin da ake zaman taron shuwagabannin majalisar wanda suke tattauna ko su tafi hutu da suka saba tafiya ko kuwa a'a. A yayin zaman, Sanata Ali Ndume ya soki shugabancin Sanata Godswill Akpabio wanda hakan yasa shima sanata, Opeyemi Bamidele ya tashi yace shima bai jin dadin shugabancin Akpabio. Akpabio ya tashi tsaye yana cewa, shine shugaban majalisa kuma babu wanda ya isa yayi magana idan yana magana. Ya kuma kare kanshi bisa zargin da ake masa inda yace yasan aiki sosai yayi kwamishina yayi gwamna sau biyu, yayi babban minista yayi shugab...
Ba zai yiyu Mutum yana PDP kuma yace yana tare da hadakar jam’iyyar ADC ba, saidai mutum ya zabi daya>>Inji Gwamnan Bauchi

Ba zai yiyu Mutum yana PDP kuma yace yana tare da hadakar jam’iyyar ADC ba, saidai mutum ya zabi daya>>Inji Gwamnan Bauchi

Duk Labarai
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa ba zai yiyu mutum yace shi dan PDP ne kuma dan jam'iyyar hadaka ta ADC ne a saidai mutum ya zai daya. Gwamnan ya bayyana rashin jin dadinsa da 'yan jam'iyyar PDP dake hada kai da 'yan ADC. Yana maganane a wajan taron jam'iyyar ind yace ba zasu amince da rashin da'a ba dolene mutum ya zabi daya ko ADC ko PDP. Gwamnan yace hadakar ADC ba akan daidai suke ba.
Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Fitar Da Bayani Kai Tsaye Kan Zargin Sauya Shettima, Inji Baba Ahmad

Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Fitar Da Bayani Kai Tsaye Kan Zargin Sauya Shettima, Inji Baba Ahmad

Duk Labarai
Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Fitar Da Bayani Kai Tsaye Kan Zargin Sauya Shettima, Inji Baba Ahmad Daga Muhammad Kwairi Waziri Baba-Ahmed ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya kamata shi da kansa ya fito ya musanta zargin da ake yi na shirin sauya mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima. Ya ce hakan zai taimaka wajen kwantar da hankulan jama’a da kawo karshen jita-jita marasa tushe. Ya kara da cewa, idan Shugaba Tinubu ya yi wannan bayani kai tsaye, zai nuna gaskiya da jajircewa wajen tafiyar da mulki cikin kwanciyar hankali da tsari.