Saturday, March 7
Shadow

Duk Labarai

YANZU-YANZU: An Fara Gudanar Da Zàñga-zàñgar Kan Karin Albashi Da Fanshøɲ ‘Yan Sanda Masu Aiki Da Masu Ritaya

YANZU-YANZU: An Fara Gudanar Da Zàñga-zàñgar Kan Karin Albashi Da Fanshøɲ ‘Yan Sanda Masu Aiki Da Masu Ritaya

Duk Labarai
YANZU-YANZU: An Fara Gudanar Da Zàñga-zàñgar Kan Karin Albashi Da Fanshøɲ 'Yan Sanda Masu Aiki Da Masu Ritaya. Daga Muhammad Kwairi Waziri Yayin wata gagarumar zanga-zanga da aka gudanar a yau, Omoyele Sowore, ɗan gwagwarmaya kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, ya jagoranci gungun masu zanga-zanga domin neman a inganta rayuwar jami’an ‘yan sanda a Najeriya. Masu Zãɲgà-Zàɲģà sun bukaci gwamnati ta duba halin kuncin da ‘yan sanda ke fuskanta, musamman yadda albashinsu ke ƙasa da kima, tare da rashin kula da ‘yan sanda da suka yi ritaya. Sun ce lokaci ya yi da za a mutunta waɗanda ke bayar da rayukansu don kare lafiyar jama’a da dukiyarsu. Sowore ya bayyana cewa, "Yan sanda su ne ginshiƙin tsaro a ƙasa, amma ana wulaƙanta su da iyalansu. Ba za mu ci gaba da shiru ba alhali ...
Kalli Bidiyon: Babban yaron Naziru Sarkin Waka, Abba Csale ya jawo cece-kuce sosai bayan da yace Naira Miliyan 5 bata masa wahalar samu a wata

Kalli Bidiyon: Babban yaron Naziru Sarkin Waka, Abba Csale ya jawo cece-kuce sosai bayan da yace Naira Miliyan 5 bata masa wahalar samu a wata

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Babban yaron Naziru Sarkin Waka me suna Abba Csale ya bayyana cewa, idan bai samu kudi sosai ba a wata shine ya samu Naira Miliyan 5. Ya bayyana hakane a yayin da yake magana da wanda yayi tataki daga legas zuwa wajan Sarkin wakan. Saidai da yawa basu yadda da abinda ya fada ba inda suka ce gashi sun ganshi da silifas a Bidiyon sannan sannan kullun da jallabiya daya ake ganinshi. https://www.tiktok.com/@nurullah4676/video/7529147171690532102?_t=ZM-8yCpfYjP...
Wanda ya gayamin nine zanci zabe a 2023 ya sake gayamin nine zan ci zaben 2027>>Inji Shugaba Tinubu

Wanda ya gayamin nine zanci zabe a 2023 ya sake gayamin nine zan ci zaben 2027>>Inji Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa an gaya masa shine zai ci zaben shekarar 2027. Ya bayyana hakane a yayin da ya je addu'ar 7 ta marigayin basaraken jihar Ogun, Awujale, Oba Sikiru Adetona. Shugaba Tinubu yace a yayin da yake yakin neman zaben shugaban kasa a 2022, ya kaiwa basaraken ziyara inda ya saka masa albarka sannan ya gaya mai cewa shine zai yi nasara a zaben. Sannan yace ya kuma kara gaya mai cewa shine dai zai sake lashe zaben shekarar 2027. Shugaba Tinubu yace amma yanzu gashi ya tafi ya barmu a Duniya.
Kalli Bidiyo: Ina zaman zamana a Abuja na koma Kano, Sauro ya cijeni, Yanzu bani da lafiya>>Inji Gfresh

Kalli Bidiyo: Ina zaman zamana a Abuja na koma Kano, Sauro ya cijeni, Yanzu bani da lafiya>>Inji Gfresh

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, ya koma kano. Saidai yace komawarsa Kano ke da wuya, Sauro ya cijeshi kuma ya kamu da ciwon zazzabin cizon sauro. An ganshi a wani Bidiyo da ya wallafa ana masa Allura. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7529224207654227205?_t=ZM-8yCnVfqnXei&_r=1 https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7529295115966352646?_t=ZM-8yCo6X8ViAq&_r=1 Gfresh dai a baya ya bayyana cewa, yana Abuja da zama a unguwar Asokoro.
Ma’aikata ne suka yi yawa a jihar mu shiyasa muka kasa biyan mafi karancin Albashi na 70,000 inji Gwamnan Borno, Zulum

Ma’aikata ne suka yi yawa a jihar mu shiyasa muka kasa biyan mafi karancin Albashi na 70,000 inji Gwamnan Borno, Zulum

Duk Labarai
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa, ma'aikata sun yi yawa a kananan hukumomin jihar Borno shiyasa ya kasa fara biyan ma'aikatan kananan hukumomin mafi karancin Albashi na Naira 70,000. Gwamnan yace akwai ma'aikata 90,000 a kananan hukumomi 27 dake fadin jihar wanda yace sun yi yawa shiyasa ya kasa fara biyansu mafi karancin Albashi na Naira 70,000. Hakan na zuwa ne kusan shekara daya tun bayan da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sakawa wabuwar dokar karin albashi ta mafi karancin Albashi zuwa Naira 70,000 a ranar July 29, 2024. Gwamnan ya bayyana hakane ta bakin babban sakatare a ma'aikatar kananan hukumomi ta jihar Modu Mustapha yayin wani taro a gidan gwamnatin jihar Borno. Yace jihar Kano ta fisu yawa sosai amma ma'aikatan kananan hukumomin ta basu ...
Da Duminsa Ji Karin Bayani Game Da Haďarin Da Gwamnan Jihar Katsina Ya Yi, da halin da ake ciki ayanzu, Da Bidiyon sa daga gadon Asibiti inda ake kwance yake jinya

Da Duminsa Ji Karin Bayani Game Da Haďarin Da Gwamnan Jihar Katsina Ya Yi, da halin da ake ciki ayanzu, Da Bidiyon sa daga gadon Asibiti inda ake kwance yake jinya

Duk Labarai
Karin Bayani Game Da Haďarin Da Gwamnan Jihar Katsina Ya Yi. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Motar Gwamnan Katsina ce tayi taho mu gamu da wata mota Golf cikin daren nan har saida motar Golf din injinta ya fita sanadiyar mai Golf din yayi lodi mai yawa hade da dan zaman gefen direba hakan yasa ya kasa rike motar tashi, duk kusan mutanen cikin motar sun kakkarye. https://www.tiktok.com/@avdoolmaje/video/7529390392052124934?_t=ZM-8yCjOCDSMWm&_r=1 A motar Gwamnan kuma su uku ne da Chief of Staff da wani d...
ALLAH SARKI: Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq, Ta Fashe da Kuka Yayin Taron Addu’a na Musamman Ga Marigayi Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

ALLAH SARKI: Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq, Ta Fashe da Kuka Yayin Taron Addu’a na Musamman Ga Marigayi Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Duk Labarai
Ministar Jinkai a lokacin mulkin Buhari, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta kasa jurewa ta fashe da kuka yayin da take halartar taron addu’a na musamman da aka gudanar domin girmama marigayi tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, a Babban Birnin Tarayya Abuja. Taron addu’ar, wanda ya ja hankalin fitattun ’yan siyasa, manyan malamai da jama’a daga sassa daban-daban na ƙasar nan, ya gudana ne cikin yanayi na alhini da jimami, inda aka roƙi Allah ya jikan marigayin da rahama tare da gafara, bisa irin gudunmawar da ya bayar wa ƙasa a lokacin da yake mulki. Hajiya Sadiya, wadda ta kasance daga cikin amintattun masu rike da madafun iko a gwamnatin Buhari, ta kasa jure hawaye yayin da aka fara ambato irin jagoranci da tsayin daka da marigayin shugaban ya yi wajen kawo sauyi da tabbatar da ayyuk...
Kalli Hotuna da Duminsu Yanda Motar da su Gwamnan Katsina ta lalace bayan iftila’in fa ya fada musu

Kalli Hotuna da Duminsu Yanda Motar da su Gwamnan Katsina ta lalace bayan iftila’in fa ya fada musu

Duk Labarai
Yadda motar da ta yi karo da tawagar Gwamna Radda ta yi rugu-rugu Wannan itace mota kirar Golf da ta yi karo gaba da gaba da motar Mai Girma Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda kan hanyar Daura zuwa Katsina. fatan Allah ya basu lafiya ya kiyaye faruwar hakan a gaba. Rahotanni sun ce fasinjojin dake cikin motar kirar Golf sun samu karaya da raunuka. Sai dai Gwamnan jihar na Katsina, Radda bai ji wani mummunan rauni ba.