Tuesday, March 10
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon yanda aka jibge jami’an tsaro a kofar gidan Sheikh Lawal Triumph dan su bashi kariya

Kalli Bidiyon yanda aka jibge jami’an tsaro a kofar gidan Sheikh Lawal Triumph dan su bashi kariya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} An jibge jami'an tsaro kala-kala a kofar gidan Sheikh Lawal Triumph dake Kano dan bashi kariya. Bidiyon dake yawo a kafafen sada sumunta yayi ikirarin hakan inda aka ga jami'an tsaro daban-daban a kofar gidan malamin. Hakan na zuwane yayi da muhawara ta yi zafi tsakanin malamin da wasy malamai bayan da yace an ga kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malam dai yace ya karanto Hadisinne bashi ya fada ba. https://www.tiktok.com/@muhd_promise/video/75258117944352...
Kalli Bidiyo: Babu inda aka ce sai mace ta yi Wanke-Wanke a gidan mijinta, Kuma ba zai yiyu ka dauko ni daga gidan mu ina cin Pizza ba kace sai na ci tuwon dawa ba>>Inji Maryam Labarina

Kalli Bidiyo: Babu inda aka ce sai mace ta yi Wanke-Wanke a gidan mijinta, Kuma ba zai yiyu ka dauko ni daga gidan mu ina cin Pizza ba kace sai na ci tuwon dawa ba>>Inji Maryam Labarina

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Labarina ta bayyana cewa babu inda aka ce mace ta yi wanke wanke a gidan mijinta. Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita a wani shirin Podcast. Ta kara da cewa, ba zai yiyu miji ya dauko ta daga gidansu tana cin Pizza ba ya zo yana bata tuwon dawa ba.
Kalli Bidiyo: Duk da Sadiya Haruna ta yi ikirarin cewa ba Gfresh bane ya sake aurenta ba, Wannan Bidiyon ya nuna alamar cewa Gfresh ne ya aureta

Kalli Bidiyo: Duk da Sadiya Haruna ta yi ikirarin cewa ba Gfresh bane ya sake aurenta ba, Wannan Bidiyon ya nuna alamar cewa Gfresh ne ya aureta

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} A wani Bidiyo da aka ga Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta na waya da sabon angonta da aka daura musu aure yayin da ake mata kwalliya, wasu na cewa kamar muryar Garba. An ji tana magana dashi tana cewa, an daura? Yana ce mata Eh an daura. Saidai a yayin wasu suka ce Gfresh ne amma wasu aun ce bashi bane duk da muryar ta yi kama da tashi. Gfresh dai ya bayyana cewa, shine ya sake auren Sadiya Haruna amma ita ta fito tace bashi bane. https://www.tiktok.c...
Kalli Hotuna: Sarkin Kano, Muhammad Sanusi  II ya hadu da tsohon kocin Chelsea, Thomas Tuchel

Kalli Hotuna: Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya hadu da tsohon kocin Chelsea, Thomas Tuchel

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya hadu da Tsohon kocin Chelsea, Thomas Tuchel a birnin landan na kasar Ingila. Babu wata cikakkiyar sanarwa game da me ya hada su ko me auka tattauna amma lamarin ya dauki han kula a kafafen sada zumunta.
Karka Dauka Adawace: Da gaske ana wahala a Najeriya>>Atiku ya gayawa Tinubu

Karka Dauka Adawace: Da gaske ana wahala a Najeriya>>Atiku ya gayawa Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a shekarar 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyanawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa da gaske ana wahala a Najeriya. Atiku yace rashin tunani da zumudi yasa gwamnatin Tinubu ta cire tallafin man fetur wanda tun daga wancan lokaci gwamnatin ta jefa 'yan Najeriya ramun talauci da fatara Wanda har yanzu basu fito ba. Atiku yace a kokarin kawar da wahalar da gwamnatin ce ta jawo ta da kanta, Gwamnatin Tinubu ta yi kokarin biyan m...
Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan wasan karshe na gasar Cin kofin Duniya na Kungiyoyi da za’a buga an jima da dare tsakanin Chelsea da PSG

Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan wasan karshe na gasar Cin kofin Duniya na Kungiyoyi da za’a buga an jima da dare tsakanin Chelsea da PSG

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan gasar cin kofin Duniya na kungiyoyi da za'a buga an jima da daddare tsakanin Chelsea da PSG. Zata yi wakar ne a yayin hutun rabin lokaci. Wasan dai ana tsammanin zai yi zafi sosai.
Kalli Bidiyo: Yanda Sadiya Haruna ta fito tace wallahi Tallahi Bata koma gidan Gfresh ba, dan mutunci ta aura, Tace idan bai daina cewa shine ya aureta ba zata yi kararsa

Kalli Bidiyo: Yanda Sadiya Haruna ta fito tace wallahi Tallahi Bata koma gidan Gfresh ba, dan mutunci ta aura, Tace idan bai daina cewa shine ya aureta ba zata yi kararsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} A karshe dai, Sadiya Haruna ta fito ta karyata Gfresh al-amin kan ikirarin da yake cewa wai ya mayar da ita gidansa. .Sadiya Haruna ta fito tace Gfresh Karya yake kuma ya daina abinda yake yi idan ba haka ba zata yi kararsa. Tace kuma kada ya kashe mata aure mutane sai kiranta suke suna tambaya. Shidai Gfresh Yace shinw ya mayar da auren Sadiya Haruna. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/photo/7526302993331785016?_d=secCgYIASAHKAESPgo8T4lkKE9b...
Kalli Bidiyon inda Gfresh ya bayyana cewa Ya mayar da matarsa, Sadiya Haruna, An ga Matarsa ‘Yar Yola na ta Fushi, yanata Lallashinta amma taki Hakura

Kalli Bidiyon inda Gfresh ya bayyana cewa Ya mayar da matarsa, Sadiya Haruna, An ga Matarsa ‘Yar Yola na ta Fushi, yanata Lallashinta amma taki Hakura

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, ya mayar da matarsa, Sadiya Haruna bayan rabuwarta da Best Choice. Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya wallafa inda yace amma Sadiya tace kada ya gayawa kowa. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7526244923708935480?_t=ZM-8xzNCsE6oz8&_r=1 A wani Bidiyonsa kuma, An ga Gfresh da Amaryarsa 'Yar Yola inda yace tana fushi wai dan ya dawo da Sadiya Haruna. Ya gaya mata cewa, iyayensu suna da Kishi...
Na ji dadin Fitowar Jam’iyyar ADC>>Inji Shugaban Ma’aikatan Fadar shugaba Tinubu,  Femi Gbajabiamila, Ji dalilinsa

Na ji dadin Fitowar Jam’iyyar ADC>>Inji Shugaban Ma’aikatan Fadar shugaba Tinubu, Femi Gbajabiamila, Ji dalilinsa

Duk Labarai
ADC: Gamaiyar am’iyyun adawa abu ne mai kyau da zai kare Najeriya daga mulkin jam'iyya ɗaya tilo– Gbajabiamila. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamila, ya bayyana cewa haɗin gwiwar jam’iyyun adawa tare da amincewa da jam’iyyar ADC a matsayin jam'iyyar su na kalubalantar jam’iyya mai mulki babban ci gaba ne da zai taimaka wajen ƙarfafa dimokuraɗiyya a ƙasar. Gbajabiamila ya bayyana haka ne a ranar Asabar yayin da yake zantawa da manema labar...
Hukumar Kwastam a Najeriya ta kama Kwantena cike da Zqrmalùlun jakai har guda dubu goma

Hukumar Kwastam a Najeriya ta kama Kwantena cike da Zqrmalùlun jakai har guda dubu goma

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga Hukumar Kwastam ta Najeriya tace sun kama Kwantena cike da Zarmalulun Jaki har guda dubu 10. Shugaban hukumar Adewale Adeniyi ta bakin me magana da yawun hukumar, Abdullahi Maiwada ne ya bayyana hakan a wata sanarwa. Yace sun kama kwantenarne a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja bayan samun bayanan sirri. Yace wannan lamari ya sabawa doka dan kuwa an haramta safarar sassan jikin namun daji a Najeriya. Yace sun mika zarmalulun jakin a hannun huku...