Sunday, February 15
Shadow

Duk Labarai

Hotuna: Jami’an tsaro sun kama wannan matar da daruruwan àlbárusan bìndìga za ta kai yankin Yantumaki dake cikin karamar hukumar Dan’musa a Jihar Katsina , tace yunwa ce tasa ta shiga wannan sana’a

Hotuna: Jami’an tsaro sun kama wannan matar da daruruwan àlbárusan bìndìga za ta kai yankin Yantumaki dake cikin karamar hukumar Dan’musa a Jihar Katsina , tace yunwa ce tasa ta shiga wannan sana’a

Tsaro
Hakika Maķàsañ Al'ummar Arewa Suna Tare Da Su Daga Bashir Babandi Gumel Jami'an tsaro sun kama wannan matar da daruruwan albarusan bindiga za ta kai yankin Yantumaki dake cikin karamar hukumar Dan'musa a Jihar Katsina kamar yadda ta bayyana yayin da Jami'an tsaron suke yi mata tambayoyi. Wannan kamu yana zuwa ne kwana daya da kaiwa wani mummunan harin ta'addanci a garin Maidabino dake karamar hukumar ta Danmusa wanda ya yi sanadiyar kashe mutane 9 da kona motoci, gidaje, da satar kayakin masarufi da mutane sama da hamsin wadanda aka tafi dasu daji da sunan garkuwa dasu. Allah ka kawo mana karshen munafuka da masu yin zagon kasa ga harkokin tsaro da ke cikinmu tare da wannan masifa ta matsalolin tsaro da muke fama da su a yankin Arewa da kasa baki daya.
Akalla mutum 1,301 ne suka mutu a yayin aikin Hajjin bana – Saudi Arabia

Akalla mutum 1,301 ne suka mutu a yayin aikin Hajjin bana – Saudi Arabia

Duk Labarai
Mahukunta a Saudi Arabia sun ce akalla mutum 1,301 ne suka rasu a yayin aikin Hajjin bana, kuma yawancinsu wadanda suka je ta barauniyar hanya ne da ke tafiyar kafa mai nisan gaske a cikin tsananin zafin da aka yi fama dashi a lokacin aikin Hajjin. An gudanar da aikin Hajjin bana a cikin yanayi na tsananin zafi inda zafin a wasu lokuta kan zarta digiri 50 a ma’aunin selshiyos. A cewar kamfanin dillancin labarai na SPA, fiye da rabin wadanda suka mutum ba su da cikakkun takardun da ke nuna cewa alhazai ne da suka je kasar ta Saudiyya don gudanar da aikin Hajjin bana.Kuma wahala da tsananin zafi ne ke sanya su galabaita saboda basu da wajen fakewa ma’ana inda ake tanadarwa alhazai. Kamfanin dillancin labaran y ace yawancin wadanda suka mutun tsofaffi ne ko kuma masu fama da wat acut...
Ƴan majalisar wakilai 50 sun buƙaci a sako Nnamdi Kanu, sun aike da takarda ga Tinubu

Ƴan majalisar wakilai 50 sun buƙaci a sako Nnamdi Kanu, sun aike da takarda ga Tinubu

Duk Labarai
Ƴan majalisar wakilai 50 sun buƙaci a sako Nnamdi Kanu, sun aike da takarda ga Tinubu Kimanin ƴan majalisar wakilai 50 daga sassa daban-daban na Najeriya da jam’iyyun siyasa, wadanda aka fi sani da ‘Concerned Federal Lawmakers for Peace and Security in South East’, sun roki shugaba Bola Tinubu da ya yi amfani da sashe na 174 na kundin tsarin mulkin Nijeriya, 1999 (kamar yadda gyara) da kuma sashe na 107 (1) na dokar shari’a ta 2015 domin sakin jagoran ‘yan asalin yankin Biyafara, Nnamdi Kanu daga tsare shi don taimakawa wajen dawo da zaman lafiya a yankin kudu maso gabas. Ƴan majalisar, wadanda suka fito daga jam’iyyun siyasa daban-daban da kuma shiyyoyin siyasa a fadin kasar nan, sun kuma yi kira ga shugaba Tinubu da ya fara shirin zaman lafiyar shugaban kasa domin magance duk wasu ...
MASHA ALLAH: Maryam Kenechi Kenan, Ƴar Ķabilar Ibo Da Ta Karɓi Mùśùluñci

MASHA ALLAH: Maryam Kenechi Kenan, Ƴar Ķabilar Ibo Da Ta Karɓi Mùśùluñci

Duk Labarai
MASHA ALLAH: Maryam Kenechi Kenan, Ƴar Ķabilar Ibo Da Ta Karɓi Mùśùluñci "Zuwa ga 'yan uwana da abokaina da na ɓatawa rai bayan na koma addínin mùśùluñci ina mai ba su haƙuri, na zaɓi na rasa komai akan bin tafarkin Allah. "Da yardar Allah zan mùťù ina musulmà, ìnji Maryam Ķenechi, kamar yadda ta rubuta a shafinta na facebook. Daga Abubakar Shehu Dokoki
Matashi dan Najeriya yayi gàŕkùwa da kansa inda ya nemi mahaifinsa ya biya kudin fansa har dala $700,000

Matashi dan Najeriya yayi gàŕkùwa da kansa inda ya nemi mahaifinsa ya biya kudin fansa har dala $700,000

Tsaro
Wani matashi dan kimanin shekaru 20 a Legas yayi garkuwa da kansa inda ya nemi mahaifinsa ya biya kudin fansa har dala $700,000. Matashin shi da abokansa mata 4 sun kama gida ne suka boye a ciki inda yawa mahaifinsa karyar an yi garkuwa dashi. Saidai da bincike yayi tsanani an gano dabarar tasu. An kamasu ana kan bincike. Hukumar 'yansanda ta jihar Legas din ta tabbatar da lamarin da kama wanda ake zargi me suna Collins Ikwebe.
A cikin watanni 11 da suka gabata, Shugaba Tinubu ya kashe Naira Biliyan 14.77 wajan kula da jiragen saman da yake hawa

A cikin watanni 11 da suka gabata, Shugaba Tinubu ya kashe Naira Biliyan 14.77 wajan kula da jiragen saman da yake hawa

labaran tinubu ayau, Siyasa
Gwammatin tarayya a karkashin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta kashe Naira Biliyan 14.77 wajan kula da jiragen da shugaban kasar ke amfani dasu a cikin watanni 11 da suka gabata. Hakan na zuwane a yayin da majalisar tarayya ta amince a sayowa shugaban kasar sabbin jirage 2. Kudin da za'a kashe wajan siyo sabbin jiragen sun kai Naira Biliyan 918.7 ko kuma dala Miliyan 623.4, kamar yanda kwamitin majalisar ya bayyana. Rahotanni dai sun bayyana cewa, jiragen da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa,Kashim Shettima ke amfani dasu sun tsufa sosai suna bukatar a canjasu.
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Janar Din Sojoji a Abuja

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Janar Din Sojoji a Abuja

Duk Labarai
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Janar Din Sojoji a Abuja Rundunar ‘yan sanda a babban birnin tarayya, FCT, ta kaddamar da bincike kan wani mummunan kisan gilla da aka yi wa wani Birgediya Janar na sojojin Najeriya, Uwem Harold Udokwe mai ritaya. DIMOKURADIYYA ta rahoto cewa wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan fashi ne sun kashe Janar Udokwe a babban birnin kasar ranar Asabar. Wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Abuja, SP Josephine Adeh ta fitar, ta ce an kai wa marigayin hari tare da kashe shi a gidansa na Sunshine Homes Estate da misalin karfe 3 na safiyar ranar Asabar. Ta ce bayan samun rahoton faruwar lamarin, kwamishinan ‘yan sanda na babban birnin tarayya Abuja, CP Benneth C. Igweh, “ya ​​ba da umarnin gudanar da sahihin bincike kan al’amuran da ...