Tuesday, May 19
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Zanga-zanga Ta Barke A Birnin Tarayyar Abuja

Gungun Malaman Firamare da sauran ma’aikatan ƙananan hukumomin Abuja sun gudanar da zanga-zangar lumana a kan tituna, kan rashin biyan su mafi ƙarancin albashi, da sauran haƙƙoƙin da suke bin shugabannin ƙananan hukumomi 6 da ke Abuja.

Sun gudanar da zanga-zangar ne a yau Alhamis a ƙarƙashin ƙungiyar malaman makaranta ta NUT, da kuma ƙungiyar ma’aikatan ƙananan hukumomi ta NULGE.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Lokacin da na je zan gina Kamfanina, Akwai gidajen màtsàfà masu bautar gumaka guda 19 a wajan, Kuma saboda tsoronsu da ake, babu wanda ke iya zuwa wajan da suke

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *